Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Najeriya Ce Koma-baya A Ilimin Yara – UNICEF

by
3 years ago
in RAHOTANNI
1 min read
Duk Shekara Yara Sama Da Miliyan 4.3 Ne Ba Su Samun Allurar Rigakafi A Nijeriya – UNICEF
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Da ya ke jawabi a madadin hukumar UNICEF a Nijeriya Mista Peter Hawkin ya ce; Sakamakon halin rashin ingantaccen  ilimin zamani da yara ba su mora. Majalisar Dinkin Duniya za su hada hannu da kungiyar UNICEF wajen farfado da ilimin yara kanana a Najeriya.

Hukumar kula da kananan yara ta UNICEF ta bayyana matukar takaicin ta wajen yadda Najeriya ta zama koma baya a kan abin da ya shafi ilimin yara.

Sun kara da cewa, “Najeriya ita ce take da adadin yara wanda adadin su ya kai kimanin Milyan  10.5, wanda ba sa zuwa makaranta.

Labarai Masu Nasaba

Hukumar Alhazan Kogi Ta Fara Shirin Bita Ga Maniyyata

Fashewar Gas A Kano: Ministar Jinkai Ta Nemi A Dauki Matakan Riga-kafi

Ta ce; za su yi iya mai yiwuwa wajen tsara yadda yara za su dinga samun zuwa makaranta a taron  da za a yi na ranar ‘yancin yara ta Duniya karo na 30 na wannan shekaran, domin Yaran su ne matasan gobe.

Saboda daukaka da samun duk wani matsayi yana samuwa ne ta bangaren ilimi. Kasa ba ta ci gaba matukar yaran su ba su da ilimi. Masu ilimi su ke gina kasa da bunkasa tattalin arzikin kasar.

Babu wata kasa da take barin yaranta masu tasowa babu tunanin me za mu bunkasa domin ci gaban kasarmu.

Ta ce; wannan kalubale ne ga mahukuntan Nijeriya kuma idan wadannan yaran ba su samun karatu to nan gaba me ake bukatar su zama? Kenan nan gaba ba za a samu ingantattun Ma’aikata ba. Haka ma kereikere ba zai yawaita ba.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Kungiyar Lauyoyi Reshen Borno Ta Nuna Bacin Ranta Da Garkame Wani Lauya

Next Post

Gwamnatin Jihar Katsina Ta Bada Kyautar Mota Ga ’Yan Agajin Tijjaniyya

Labarai Masu Nasaba

Hukumar Alhazan Kogi Ta Fara Shirin Bita Ga Maniyyata

Hukumar Alhazan Kogi Ta Fara Shirin Bita Ga Maniyyata

by Ahmed Muhammad Dan'asabe
19 hours ago
0

...

Fashewar Gas: An Zakulo Gawarwaki 9 A Ginin Da Ya Rushe A Kano

Fashewar Gas A Kano: Ministar Jinkai Ta Nemi A Dauki Matakan Riga-kafi

by
21 hours ago
0

...

Baki Biyu Bai Dace Da Matsayin Amurka Ba

Baki Biyu Bai Dace Da Matsayin Amurka Ba

by CMG Hausa
24 hours ago
0

...

Fashewar Gas: An Zakulo Gawarwaki 9 A Ginin Da Ya Rushe A Kano

Fashewar Gas: An Zakulo Gawarwaki 9 A Ginin Da Ya Rushe A Kano

by
3 days ago
0

...

Next Post
Gwamnatin Jihar Katsina Ta Bada Kyautar Mota Ga ’Yan Agajin Tijjaniyya

Gwamnatin Jihar Katsina Ta Bada Kyautar Mota Ga ’Yan Agajin Tijjaniyya

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: