Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Najeriya Mu Ke So A Gasar Cin Kofin Duniya, Cewa Kungiyar Roma

by
4 years ago
in WASANNI
1 min read
Najeriya Mu Ke So A Gasar Cin Kofin Duniya, Cewa Kungiyar Roma
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

 

Kungiyar kwallon kafa ta AS Roma ta kasar Italiya ta ce za ta goyi bayan ‘yan wasan Super Eagles a Gasar Cin Kofin Duniya wanda za a fara a watan Yuni mai zuwa.

Kasar Italiya tana daya daga cikin kasashen da ba za su je gasar ba ta bana wadda za a yi a kasar Rasha saboda basu samu damar zuwa ba kuma wannan ne karo na farko da za’a buga gasar babu Italiya kusan shekaru 60 da suka gabata.

Labarai Masu Nasaba

Mbappe Ya Ki Karbar Tayin Madrid, Zai Ci Gaba Da Zama A PSG

Chiellini Ya Bar Juventus

Sai dai Najeriya tana cikin kasashen nahiyar Afirka biyar da suka samu gurbin zuwa gasar kuma Super Eagles din ta fito a rukunin daya hada da kasar Argentina da Iceland da kuma kasar Crotia

Kungiyar AS Roma ta bayyana a shafinta na sada zumunta (Tiwita) cewa za ta goya wa ‘yan wasan Najeriya baya a lokacin gasar.

Akwai dan Najeriya Sadik Umar wanda yake taka leda a kungiyar Roma kodayake yanzu haka an ba da shi aro a kungiyar NAC Breda a kasar Netherlands.

Masu sharhi kan wasanni suna ganin matakin kungiyar zai kara mata farin jini a idon ‘yan Najeriya.

Najeriya tana rukunin D ne a gasar wanda ya kunshi kasashen Croatia da Iceland da kuma Argentina.

 

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Ronaldo Ya Warke Kuma Ya Shiryawa Liberpool – Zidane

Next Post

An Kulla Brazil Da Faransa Su Hadu A Wasan Karshen Kofin Duniya 1998 –Platini

Labarai Masu Nasaba

Mbappe Ya Ki Karbar Tayin Madrid, Zai Ci Gaba Da Zama A PSG

Mbappe Ya Ki Karbar Tayin Madrid, Zai Ci Gaba Da Zama A PSG

by
14 hours ago
0

...

Chiellini

Chiellini Ya Bar Juventus

by Abba Ibrahim Wada
2 days ago
0

...

dambe

Wasan Damben Cin Mota: An Fara Fafatawa A Kano

by Abba Ibrahim Wada
1 week ago
0

...

klopp

Har Yanzu Ban Hakura Da Lashe Firimiya Ba, Cewar Klopp

by Abba Ibrahim Wada
1 week ago
0

...

Next Post
An Kulla Brazil Da Faransa Su Hadu A Wasan Karshen Kofin Duniya 1998 –Platini

An Kulla Brazil Da Faransa Su Hadu A Wasan Karshen Kofin Duniya 1998 –Platini

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: