Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Nakiya Ta Kashe Mutane 6 A Somaliya

by Tayo Adelaja
October 23, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Rabiu Ali Indabawa

A Somalia farar hula shida sun halaka sakamkon tashin wata nakiya a yau lahadi, kwanakin bayan wani mummunan hari da ya halaka ɗaruruwan mutane. Lamarin ya auku ne lokacin da motar da suke ciki ta taka nakiyar, kamar yadda jami’ai suka faɗa.

samndaads

Jami’ai a yankin ƙasar da ake kira Lower Shabelle da turanci, sun tabbatarwa Sashen manema labarai a Somaliya cewa, mata biyu da maza huɗu sun mutu bayan fashewar nakiyar, irin wadda aka haɗa a gida ta afkawa wata motar kiya-kiya a ƙauyen da ake kira Daniga, mai tazarar kilomita 35 daga Arewacin birnin Mogadishu.

Muƙaddashin Gwamnan yankin Ali Nur Mohammad ya ce waɗanda harin ya rutsa da su ‘yan kasuwa ne waɗanda suke kai amfani gona kasuwa, kuma suna balaguro ne daga garin da ake kira Afgoye zuwa Bal’ad.

Limamai da jami’an Diflomasiyya sun bayyana baƙin cikinsu kan aukuwar lamarin a lokacin sallar Jumma’a.

SendShareTweetShare
Previous Post

Wataƙila Pochettino Ya Maye Gurbin Zidane A Real Madrid

Next Post

Spaniya Za Ta Kori Gwamnatin Yankin Cataloniya

RelatedPosts

Ebola

WHO Ta Aike Da Tawaga Ta Musamman Guinea Da Kwango Don Yaki Da Ebola

by Muhammad
6 days ago
0

Hukumar lafiya ta Duniya WHO ta sanar da daukar tsauraran...

Somaliya

Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci A Gaggauta Gudanar Da Zabe A Somaliya

by Muhammad
6 days ago
0

Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci bangarorin siyasar kasar Somalia da...

Alkalai

Alkalai Nijer Sun Gargadi ‘Yan Siyasa Su Daina Anfani Da Kalaman Kabilanci

by Muhammad
1 week ago
0

Alkali mai kare muradun hukuma (Procureur de la Republikue) ya...

Next Post

Spaniya Za Ta Kori Gwamnatin Yankin Cataloniya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version