Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Namijin Kokarin Nijeriya A AFCON

by
4 months ago
in WASANNI
1 min read
Nijeriya
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Tawagar ‘yan wasan Super Eagles ta Nijeriya sun hada maki hudu a gasar cin kofin nahiyar Afir-ka a bana bayan da suka samu doke Guinea Bissau da ci 2-0 a wasan da kasashen biyu suka buga a daren ranar Laraba.

Kasashen Guinea Bissau da Nijeriya sun buga wasa na uku a cikin rukuni na hudu a gasar cin kofin nahiyar Afirka da ake yi a Kamaru ranar Laraba kuma wasan da kociyan tawagar Super Eagles ya yi amfani da wadanda ba su samu damar buga wasa ba a wasannin baya guda biyu da kasar ta buga da Masar da Sudan.

Karawar Guinea Bissau da Nijeriya Wannan shi ne karon farko da aka raba raini tsakanin Guinea Bissau da Nijeriya a gasar cin kofin Afirka kuma Guinea Bissau ta yi wasa tara kenan a Afcon ba tare da yin nasara ba, wadda ta yi canjaras uku da shan kashi a shida.

Labarai Masu Nasaba

Wasan Damben Cin Mota: An Fara Fafatawa A Kano

Har Yanzu Ban Hakura Da Lashe Firimiya Ba, Cewar Klopp

Wadanda ke gaban Guinea Bissau a yawan buga gasar kofin Afirka ba tare da cin wasa ba sun hada da Benin mai 14 da Mozambikue mai 12 da kuma Namibia mai tara sannan Nijeriya ta yi nasara a karawa 12 daga 14 a Afcon da rashin nasara a fafatawa biyu.

Karon farko da Super Eagles ta lashe dukkan karawa uku a cikin rukuni a kofin Afirka shi ne a 2006, sannan Guinea Bissau ba ta zura kwallo ba kawo yanzu a wasannin da ake yi a Kamaru duk da buga kwallo zuwa raga sau 16 da ta yi.

Taiwo Awoniyi ya buga kwallo sau tara na kofar raga, kuma shi ne kan gaba a yawan taba kwallo a da’irar abokiyar karawa sau 14 a wasa biyu a rukuni na hudun.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

‘Yan Nijeriya Na Zolayar ‘Yan Ghana Bayan Ficewarsu Daga Kofin Afrika

Next Post

Salima Mukansanga: Mace Ta Farko Da Ta Yi Alkalanci A Wasan Nahiyar Afirka

Labarai Masu Nasaba

dambe

Wasan Damben Cin Mota: An Fara Fafatawa A Kano

by Abba Ibrahim Wada
3 days ago
0

...

klopp

Har Yanzu Ban Hakura Da Lashe Firimiya Ba, Cewar Klopp

by Abba Ibrahim Wada
3 days ago
0

...

barcelona

Barcelona Ta Sa Hukumar La Liga Asarar Makudan Kudade

by Abba Ibrahim Wada
3 days ago
0

...

Nijeriya Ta Dakatar Da Shiga Wasannin Kwallon Kwando Tsawon Shekara Biyu

Nijeriya Ta Dakatar Da Shiga Wasannin Kwallon Kwando Tsawon Shekara Biyu

by Abba Ibrahim Wada
4 days ago
0

...

Next Post
Salima

Salima Mukansanga: Mace Ta Farko Da Ta Yi Alkalanci A Wasan Nahiyar Afirka

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: