Abba Ibrahim Wada">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Napoli Ta Ce Za A Sake Yi Wa Victor Osimhen Gwajin Korona

by Abba Ibrahim Wada
January 14, 2021
in WASANNI
1 min read
Osimhen
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kungiyar kwallon kafa ta Napoli dake buga gasar Siriya A ta kasar Italiya ta tabbatar da cewa za a sake yi wa dan wasanta na gaba, victor Osimhen gwajin cutar coronabirus, saboda har yanzu cutar ba ta rabu da shi ba.

Gwanji ya tabbatar dan wasan mai shekarau 22 ya harbu da cutar cobid 19 ne jim kadan bayan dawowarsa daga kasarsa, Najeriya, inda ya je hutun Kiristimeti kuma tuni aka killace shi kamar yadda dokar hukumar lafiyar kasar ta tanada.
An yi zargin cewa dan wasan ya kamu da wannan cuta ne sakamakon yin watsi da ka’idojin da aka gindaya domin dakile ta, a yayin da ya yi bikin tunawa da ranar haihuwarsa a ranar 29 ga watan Disamba, lamarin da ya nemi afuwa a kai.
dan wasan tawagar kwallon kafar Najeriyar ya kebe kansa na tsawon kwanaki 14, amma bayan an sake gwada shi sai aka ga burbushin cutar a tattare da shi wanda yake nuna cewa cutar tana tare dashi har yanzu.
kungiyar Napoli ta rubuta a shafinta na Twitter cewa za a sake yi wa dan wasan gwajin Cobid 19 kamar yadda likitoci suka bayar da shawara kuma shima dan wasan tun farko ya bukaci hakan domin yadda ya damu ya koma domin ci gaba da buga wasa.

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

Real Madrid Ta Yi Shekara Daya Da Lashe Gasar ‘Spanish Super Cup’ A Saudiyya

Next Post

Real Madrid Ta Ware Fam Miliyan 200 Domin Sayen Mbappe

RelatedPosts

Klopp

Bai Kamata Mu Yi Rashin Nasara A Hannun Manchester Ba, Cewar Klopp

by Abba Ibrahim Wada
3 hours ago
0

Mai koyar da ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Liverpool,...

Arsenal

Har Yanzu Arsenal Tana Zuciyata – Ozil

by Abba Ibrahim Wada
5 hours ago
0

Tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa t arsenal, Mesut Ozil...

Za Mu Iya Samun Nasara Ba Tare Da Messi Ba – Koeman

by Abba Ibrahim Wada
5 hours ago
0

Duk da rashin Messi sakamakon horon dakatarwa na wasanni biyu...

Next Post

Real Madrid Ta Ware Fam Miliyan 200 Domin Sayen Mbappe

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version