Abdullahi Muhammad Sheka">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Nasarar Da Gwamna Ganduje Ya Samu Ta Al’ummar Kano Ce – Abubakar Zakari

by Abdullahi Muhammad Sheka
December 9, 2020
in RIGAR 'YANCI
2 min read
Abubakar Zakari
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

An bayyana gagarumar nasarar da Gwamnan Jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya samu da cewa nasara ce ta al’ummar Jihar Kano, musamman batun zaman lafiyar da al’ummar Kano ke kwankwada alokadin da wasu Jihohi barci ma ke gagararsu. Jawabin haka ya fito daga bakin shugaban Hukumar bada tallafin Karatu ta Jihar Kano, Abubakar Zakari, kuma wanda a halin yanzu aka sahalewa yiwa Karamar Hukumar Tarauni takarar shugabancin Karamar Hukumar a zaben da za’a gudanar nan gaba kadan.

Habu P.A ya ci gaba da cewa ko hasidin iza hasada ya sallamawa Khadimul Islam, Musamman idan ana batun zaman lafiya, wanda masana da masu bincike suka hakkake cewar Jihar Kano ce jihar data zarta jihohin kasarnan Ingantaccen zaman lafiya. Wannan babu shakka ya samu ne sakamakon kyakkyawan hadin kan da al’ummar Kano ke baiwa kyawawan munufofin Gwamnati.

samndaads

Da ya ke tsokaci kan batun takarar shugabancin Karamar Hukumar Tarauni da aka amince da cewa shi ne aka aminta da yin takarar, cewa ya yi, wannan kuma wata baiwa ce daga Allah ba wayona bane. Don Haka sai ya jinjinawa shugabbancin Jam’iyyar a matakin Karamar Hukuma da kuma Jiha, sannan ya godewa Wakilin al’ummar Tarauni a Majalisar wakilai ta tarayya, Honarabul Hafiz Kawu da dukkanin masu ruwa da tsaki a Karamar Hukumar ta Tarauni bisa kyautata min zato da a ka yi, in ji Habu PA.

Saboda Haka sai Ababakar Zakari ya bukaci wadanda suka nuna sha’awar yin wannan takara kuma Allah yasa shi ne ya zama maslaha da cewa su taho ayi aiki tare domin samun nasarar Jam’iyyar APC a kakar zaben da ake Shirin gudanarwa a Shekara mai zuwa.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Sanata Yahaya Abdullahi Ya Ja Kunnen Matasa Su Kasance Jakadu Nagari

Next Post

Rashin Aikin Yi Ya Sa Na Rungumi Saida Jarida, Cewar Hauwa Bendor

RelatedPosts

Abokin Zamansu

Sun Daba Wa Abokin Zamansu Wuka Har Lahira A Legas

by Abdullahi Muhammad Sheka
11 hours ago
0

Wani mutum mai suna Toheeb tare da abokansa a yanzu...

Garkuwa

’Yan Bindiga Sun Kashe Dan Sanda, Sun Yi Awon Gaba Da Bindigarsa

by Abdullahi Muhammad Sheka
11 hours ago
0

Wasu 'yan bindiga da ba a san ko su wanene...

’Yan Sanda Sun Cafke Wasu Da Ake Zargin ’Yan Kungiyar Asiri Ne A Legas

by Abdullahi Muhammad Sheka
11 hours ago
0

Rundunar ‘yan sanda reshen jihar Legas a jiya, ta ce...

Next Post
Rashin Aikin Yi

Rashin Aikin Yi Ya Sa Na Rungumi Saida Jarida, Cewar Hauwa Bendor

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version