Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

NCC Ta Yi Gargadi Kan Sabbin Dabarun Kutsen ‘Yan Damfara A Wayar Salula

by
4 months ago
in LABARAI
1 min read
NCC Ta Yi Gargadi Kan Sabbin Dabarun Kutsen ‘Yan Damfara A Wayar Salula
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga Sulaiman Ibrahim,

Reshen Hukumar Sadarwar ta Nijeriya (NCC-CSIRT) ta gano wasu sabbin dabarun kutse ga wayoyin hannu guda biyu, sannan ta shawarci masu amfani da wayar hannu a Nijeriya kan matakan da za su dauka don samun kariya daga hare-haren.

CSIRT, a cikin shawarwarin tsaro na farko da ta bayar a watanni uku da kirkirar ta, ta gano hare-haren yanar gizo guda biyu da ake kaiwa masu amfani da wayar sannan ta samar da mafita wadanda za su iya taimakawa wajen afkawa ga kutsen.

Labarai Masu Nasaba

Wata Kotu Ta Yankewa Wani Dan Denmark Hukuncin Kisa Kan Kashe Matarsa Da ‘Yarsa

Gwamnan Bauchi Ya Sadaukar Da Lambar Yabon LEADERSHIP Ga Al’ummar Jiharsa

Sanarwar da Daraktan Hulda da Jama’a na Hukumar NCC, Dokta Ikechukwu Adinde ya fitar a jiya, ta ce fasahar kutsen.

Ta farko an bayyana ta da Juice Jacking, wadda za ta iya shiga cikin na’urorin masu amfani da ita a lokacin da ake cajin wayar hannu a wurin cajin wayar na bainar jama’a kamar tashosin jirgin kasa ko na sama.

Na biyun kuma ta hanyar Facebook ce, za a turo maka da neman abokantaka, wannan kuma hari kan Android Operating System ne kawai banda masu shiga shafin Facebook ta Komfuta.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Sharhi: Wadannan Alkaluma Sun Nuna Ikirarin Warewa Maganar Fatar Baki Ce Kawai

Next Post

Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Game Da Shirinta Na Binciken Sararin Samaniya

Labarai Masu Nasaba

Wata Kotu Ta Yankewa Wani Dan Denmark Hukuncin Kisa Kan Kashe Matarsa Da ‘Yarsa

Wata Kotu Ta Yankewa Wani Dan Denmark Hukuncin Kisa Kan Kashe Matarsa Da ‘Yarsa

by
18 mins ago
0

...

Shirin Rage Kaifin Talauci A Bauchi Ya Fara Haifar Da Da Mai Ido – Gwamna Bala

Gwamnan Bauchi Ya Sadaukar Da Lambar Yabon LEADERSHIP Ga Al’ummar Jiharsa

by Khalid Idris Doya
47 mins ago
0

...

Wata Mata Ta Sha Da Kyar Bayan Kama Ta Da Zargin Batanci Ga Fiyayyen Halitta A Bauchi

Wata Mata Ta Sha Da Kyar Bayan Kama Ta Da Zargin Batanci Ga Fiyayyen Halitta A Bauchi

by Khalid Idris Doya
1 hour ago
0

...

Nijeriya

Ministar Kudi Ta Yaba Wa Gwamnatin Kano Bisa Gudummawarta Ga Ma’aikatarta

by Mustapha Ibrahim
2 hours ago
0

...

Next Post
Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Game Da Shirinta Na Binciken Sararin Samaniya

Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Game Da Shirinta Na Binciken Sararin Samaniya

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: