Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

NDLEA Ta Cafke Masu Safarar Miyagun Kwayoyi A Edo

by Tayo Adelaja
September 16, 2017
in RAHOTANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Hukumar NDLEA ta cafke mutun 67, masu safarar miyagun kwayoyi a jihar Edo,  tsakani watan Yuli da Agusta na wannan shekarar, bayanin haka ya fito ne daga kwamandan shiyya na hukumar Mista Buba Wakawa a yayin da yake gana wa da ‘yanjarida a Benin, hedikwatar jihar.

Buba Wakawa ya bayyana cewa, wadanda a ka kama sun hada da maza 47 da mata 20, an kuma kama kwayoyi masu nauyin kilogiram 779.572 a hannusu. Haka kuma, hukumar ta kama wasu kwayoyi masu nauyin kilogiram 667.6 da masu shi suka gudu suka bari a lokutan da jami’ansu suka kai samame a wurare daban-daban a cikin jihar,

samndaads

Ya kuma ci gaba da bayyana cewar, sun kama giram 2 na kwayar ‘Heroin’ da giram 26 na ‘Cocaine’ da kuma gram 170 na kwayar ‘Psychotropic’.

Buba wakawa ya bayyana cewa, noman tabar wiwi na daya daga cikin babbar barazanar da ke fuskantar yaki da harkokin miyagun kwayoyi a jihar, “lamarin na bukatar dauki na gaggawa daga bangarori daban-daban” in ji shi. Ya kara cewa, hukumar majalisar dinki duniya mai kula miyagun laifuka da kwayoyi (UNODC) da Kungiyar Tarayyar Turai (EU) da hadin gwiywar rundunar sojojin sama ta kasa sun gudanar da wani bincike a jihar, inda suka gano girman dazukan da masu noma tabar wiwi ke amfani da su wajen harkokinsu na sarrafa miyagun kwayoyi. Ya ce, filayen noman da ya kamata a noma abu ne da zai taimaka wajen samar da abinci ga al’umma ya fada hannun ‘yan kwaya” a saboda haka ya bukaci gwamnati da ta kafa dokar ta baci a fagen yaki da masu safarar miyagun kwayoyin, domin hukumarmu kadai ba za ta iya fuskantar wannan lamari ba, ganin ba mu da isassun kayan aiki.

SendShareTweetShare
Previous Post

Boko Haram: Mata 54,000 Sun Rasa Mazajensu A Borno

Next Post

Biyafara: Ya Kamata A Dauki Mataki Kan Masu Janyo Rikici –Gwamnan Bauchi

RelatedPosts

Garban

Garban Kauye Farawa Ne Allurar Dinke Barakar Kumbotso – Muslihu Yusuf Ali

by Muhammad
17 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, An bayyana zaben Sabon shugaban Karamar...

Harkokin Noma

Sarkin Noma Ya Shawarci Gwamnatin Tarayya Ta Kara Kokari Wajen Gyara Harkokin Noma

by Muhammad
17 hours ago
0

Daga Bala Kukkuru, Sarkin Noman Jihar Kano, Alhaji Yusuf Umar...

Kwazon Tambuwal

Hobbasar Kwazon Tambuwal Na Fara Biyan Albashi Daga Haraji A 2023

by Muhammad
2 days ago
0

Daga, Sharfaddeen Sidi Umar, Gwamnatin Jihar Sakkwato a karkashin jagorancin...

Next Post

Biyafara: Ya Kamata A Dauki Mataki Kan Masu Janyo Rikici –Gwamnan Bauchi

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version