Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Neymar Da Edison Na Takaddamar Buga

by Tayo Adelaja
September 20, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Umar Muhsin Ciroma

Kocin Paris St-Germain, Unai Emery ya ce zai shiga tsakanin Neymar da Edison Cabani, idan sun kasa sasanta wa a tsakaninsu kan wanda ya kamata ya buga wa kungiyar fenariti.

samndaads

‘Yan wasan biyu sun yi takaddama kan wanda ya kamata ya buga wa kungiyar fenariti a karawar da PSG ta ci Lyon 2-0.

Daga baya Neymar ya hakura ya bar wa Cabani, inda shi kuma ya buga amma bai ci kwallon ba.

PSG ta ci gaba da zama a mataki na daya a kan teburi ne, bayan da ta ci kwallo biyu da ‘yan wasan Lyon suka ci gida.

SendShareTweetShare
Previous Post

Shugaban Kasa Muhammadu Buhari Yayin da yake jawabi a babban taron majalisar dinkin duniya sashe na 72, ranar Talata 19 ga watan Satumbar 2017, a Birnin New York. (Hoto: NAN)

Next Post

Carbajal Ya Tsawaita Zamansa A Madrid

RelatedPosts

Chelsea Ta Sallami Kociyanta, Frank Lampard

Chelsea Ta Sallami Kociyanta, Frank Lampard

by Sulaiman Ibrahim
1 hour ago
0

Kungiyar kwallon kafa ta Chelsea, ta sallami mai horar da...

Aguero

Barcelona Za Ta Dauki Aguero A Kyauta

by Muhammad
11 hours ago
0

Kungiyar kwallon kafa ta Barcelona ta shirya tattaunawa da dan...

Tsaron Raga

Buhari Ya Yi Ta’aziyyar Rasuwar Tsohon Mai Tsaron Ragar Super Eagles

by Muhammad
13 hours ago
0

Shugaban kasa Mohammadu Buhari ya aike da sakon ta'ziyarsa dangane...

Next Post

Carbajal Ya Tsawaita Zamansa A Madrid

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version