Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Nijeriya A 59: Wasu Daga Cikin Hotonan Bikin Ranar ‘Yanci

by
3 years ago
in RUMBUN HOTUNA
1 min read
Nijeriya A 59: Wasu Daga Cikin Hotonan Bikin Ranar ‘Yanci
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

A yau 1 ga watan Oktoba ne Nijeriya ta ke cika shekara 59 da samun ‘yancin kai daga mulkin mallakar kasar Ingila. A duk shekara ana gudanar da bikin tunawa da ranar ‘yancin kan a duk sassan Nijeriya, inda jami’an tsaro suke gudanar da faretin ban girma ga kasar.

An gudanar da wannan bikin yau Talata 1 ga watan Oktoba, a karo na 59. Inda aka gudanar da faretin ban girma da kuma jawabai. Shugaban kasa Buhari ya gudanar da jawabi, inda aka yanka alkakin cikar Nijeriya shekara 59; cikin wadanda suka halarci taron akwai Shugaban Kasa Buhari, mataimakin shugaban kasa Osinbajo, shugaban majalisar dattawa Sanata Ahmad Lawal, Alkalin-alkalan Nijeriya da sauran manyan jami’an gwamnatin Nijeriya, da ma tsoffin shugabannin kasa da ‘yan siyasa. Ga kada daga cikin hotonan taron.

Labarai Masu Nasaba

EFCC Ta Cafke Tsohon Gwamnan Jihar Zamfara

Labari Cikin Hoto

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

An Tashi Kunnen Doki Tsakanin Manchester United Da Arsenal

Next Post

‘Yan Houthi Sun Saki Fursunoni 290 A Yemen

Labarai Masu Nasaba

EFCC Ta Cafke Tsohon Gwamnan Jihar Zamfara

EFCC Ta Cafke Tsohon Gwamnan Jihar Zamfara

by
3 years ago
0

...

Labari Cikin Hoto

Labari Cikin Hoto

by
3 years ago
0

...

Labarai Cikin Hotuna

by
3 years ago
0

...

Labarai Cikin Hoto

Labarai Cikin Hoto

by
3 years ago
0

...

Next Post
‘Yan Houthi Sun Saki Fursunoni 290 A Yemen

'Yan Houthi Sun Saki Fursunoni 290 A Yemen

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

 

Loading Comments...
 

    %d bloggers like this: