Nijeriya Da Kasar China, Sun Sake Sabunta Yarjejeniyar Musayar Takardun Kudade Ta Naira Tiriliyan 3.28
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nijeriya Da Kasar China, Sun Sake Sabunta Yarjejeniyar Musayar Takardun Kudade Ta Naira Tiriliyan 3.28

byAbubakar Abba
9 months ago
Nijeriya

Shekaru shida bayan yarjejeniyar musayar takardun kudade ta kasa da kasa, da aka kulllan Babban Bankin Kasar China da Bakin Alumma na kasar China, sun sake sabunta yarjejeniyar da Babban Bankin Nijeriya CBN.

Gundarin kudin yarjejeniyar, ta kai Naira tiriliyan 3.28 ko kuma Naira biliyan 15, na kudin kasar China wato yuan, wacce ta kai kwatankwacin dala biliyan 2.09.

  • Gwamnan Kano Ya Yi Sabbin Naɗe-Naɗe
  • Dokar Haraji Za Ta Ƙara Jefa Al’umma Cikin Talauci – Gwamnatin Kano

A cikin wata sanarwa da Babban Bankin na kasar China ya wallafa a shafinsa na Internet, wa’adin yarjejeniyar za ta kai ta shekaru uku, wacce kuma za a iya sake sabunta yarjejeniyar idan bukatar hakan taso.

Sanarwa ta kara da cewa, sake sabunta wannan yarjejiniyar za ta kara karfafa hada-hadar hadaka a tsakanin China da Nijeriya, tare da kuma kara fadada yin amfani da takardun kudaden kasashen biyu da kara bunkasa hada-hadar kawunaci da kuma zuba hannun jari.

Kazalika, sabunta yarjejeniyar za ta taimakawa kasashen biyu, wajen rage dogaro a kan takardar dalar Amurka don gudanar da hada-hadar kasuwanci.

Tun farko dai, an kulla wannan yarjejeniyar ce, a watan Afirilun 2018 wacca kuma take da wa’adi na shekara uku, duba da yadda ake fuskantar karancin dalar Amurka a kasar nan.

Bugu da kari, jarjejeniyar za ta kara fadada yin amfani da tardun kudi na kasashen biyu tare da kuma kara karfafa hada-hadar kudade,

Nijeriya dai, ta kasance babba wajen yin hadaka, domin kasar ta China, na shigo da danyen mai, iskar Gas wanda daga baya, inda su kuma suke shigo da sauran kaya da bana da ba, ciki har da ababen hawa da na’urorin kayan wutar lantarki daga kasar ta China.

A 2023, Nijeriya ta shigo da kayan daga kasar China, da kudinsu ya kai na dala biliyan 11.2, inda kuma kayan da aka fitar daga kasar zuwa Asiya, kudinsu ya kai dala biliyan 2.4.

Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima, ya bayyana cewa, a 2023 yawan hada-hadar kasuwancin d aka yi a tsakanin Nieroya da kasar China, ta kai ta yawan dala biliyan 22.6.

Kashim

Kashim ya bayyana haka ne, a cikin watan Numbar 2024, a fadar shugaban kasa da ke Abuja, a yayin da ya karbi bakuncin wata tawaga daga kasar China.

Mataimakin kwamitin dindin na kungiyar kasar China NPC  Mista Zhang Kingwei ne, ya jagoranci tawagar a lokacin ziyarar.

Shettima ya kara da cewa, huddar jakadanci da ke a tsakanin Nijeriya da China, na kara fadada a duk shekara zuwa kashi 33.

Tabbasa Nijeriya ta kasance, babbar kawar kasar China wajen yin hadaka, musamman wajen zuba hannun jari a fannonin bunkasa tatttalin arzkin Nijeriya.

Misali, dangantar kasuwanci a tsakanin kasashen biyu ta kwanan baya, an mayar da hankali ne, wajen aikin samar da makamashi ga Nijeriya.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

A Kama Wani Likitan Bogi A Neja
Labarai

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 153, Sun Ƙwato Miyagun Ƙwayoyi A Jihar Jigawa

October 8, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno
Labarai

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio
Manyan Labarai

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Next Post
CMG Ta Gudanar Da Rahaza Karo Na 1 Na Shagalin Murnar Sabuwar Shekarar 2025 Bisa Kalandar Gargajiyar Kasar Sin

CMG Ta Gudanar Da Rahaza Karo Na 1 Na Shagalin Murnar Sabuwar Shekarar 2025 Bisa Kalandar Gargajiyar Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

A Kama Wani Likitan Bogi A Neja

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 153, Sun Ƙwato Miyagun Ƙwayoyi A Jihar Jigawa

October 8, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

October 7, 2025
Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

October 7, 2025
Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version