Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Nijeriya Da Tunisia: Sakon Osimhen Ga Tawagar Super Eagles

by
4 months ago
in WASANNI
1 min read
Nijeriya Da Tunisia: Sakon Osimhen Ga Tawagar Super Eagles
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga Sulaiman Ibrahim,

Dan wasan gaba na Super Eagles, Victor Osimhen ya yi wa takwarorinsa fatan alheri yayin da suke fara gasar cin kofin Afrika na 2021, AFCON, zagaye na 16 da Tunisia a daren Lahadi.

Osimhen ba a zo da shi Kamaru ba, amma ya aiko da sakon murna da goyon bayansa daga Naples, Italy gabanin wasan Nijeriya na AFCON zagaye na 16 da Tunisia a filin wasa na Roumde Adija.

Labarai Masu Nasaba

Wasan Damben Cin Mota: An Fara Fafatawa A Kano

Har Yanzu Ban Hakura Da Lashe Firimiya Ba, Cewar Klopp

Dan wasan Napoli ya kasance a cikin jerin ‘yan wasan lokacin da Augustine Eguavoens ya zo, amma dole tasa ya janye shi daga tawagar bayan ya kasa murmurewa daga raunin da yaji a fuska.

Rashin sa babbar cikas ne ga Nijeriya, amma dan wasan mai shekaru 23 ya na da kwarjini ga takwarorinsa kuma ya yi musu fatan alheri a karawarsu da Tunisia.

Ba Osimhen ba ne kadai babban dan wasan da bai samu halarta tawagar Super Eagles a gasar AFCON ta 2021 ba, akwai ’yan kwallo irin su Emmanuel Dennis da Odion Ighalo da kuma Leon Balogun.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Korona: Zakakuran ‘Yan Wasan Tunisia Ba Za Su Buga Wasa Da Nijeriya Ba

Next Post

Jirgin Ƙasa Ya Yi Arangama Da Motar Ɗangote Da Babur Na A Daidaita Sahu A Kano

Labarai Masu Nasaba

dambe

Wasan Damben Cin Mota: An Fara Fafatawa A Kano

by Abba Ibrahim Wada
3 days ago
0

...

klopp

Har Yanzu Ban Hakura Da Lashe Firimiya Ba, Cewar Klopp

by Abba Ibrahim Wada
3 days ago
0

...

barcelona

Barcelona Ta Sa Hukumar La Liga Asarar Makudan Kudade

by Abba Ibrahim Wada
3 days ago
0

...

Nijeriya Ta Dakatar Da Shiga Wasannin Kwallon Kwando Tsawon Shekara Biyu

Nijeriya Ta Dakatar Da Shiga Wasannin Kwallon Kwando Tsawon Shekara Biyu

by Abba Ibrahim Wada
4 days ago
0

...

Next Post
Jirgin Ƙasa Ya Yi Arangama Da Motar Ɗangote Da Babur Na A Daidaita Sahu A Kano

Jirgin Ƙasa Ya Yi Arangama Da Motar Ɗangote Da Babur Na A Daidaita Sahu A Kano

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: