Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Nijeriya Ta Dakatar Da Shiga Wasannin Kwallon Kwando Tsawon Shekara Biyu

by Abba Ibrahim Wada
4 days ago
in WASANNI
1 min read
Nijeriya Ta Dakatar Da Shiga Wasannin Kwallon Kwando Tsawon Shekara Biyu
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da dakatar da Nijeriya daga wasannin kwallon kwando na tsawon shekara biyu.

Wata sanarwa daga ma’aikatar wasanni ta kasa ta bayyana cewa matakin ya biyo bayan matsalolin da suka dabaibaye harkokin kwallon kwando a kasar nan.

  • 2023: Kwamishinan Ganduje Nura Dankadai Ya Fice Daga Jam’iyyar APC

Za’a nada kwamiti na riko domin yin garanbawul akan kwallon kwando na kasa Kamar yadda ministan wasanni Sunday Dare ya tabbatar.

Labarai Masu Nasaba

Wasan Damben Cin Mota: An Fara Fafatawa A Kano

Har Yanzu Ban Hakura Da Lashe Firimiya Ba, Cewar Klopp

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Ta Faru Ta Kare: Buhari Ya Ce Duk Wani Nadadden Jami’in Gwamnati Mai Son Takara Ya Yi Murabus

Next Post

Sin Ta Mai Da Martani Game Da Gyaran “Jerin Batutuwan Da Ke Shafar Huldar Da Ke Tsakanin Amurka Da Taiwan” Da Amurka Ta Yi

Labarai Masu Nasaba

dambe

Wasan Damben Cin Mota: An Fara Fafatawa A Kano

by Abba Ibrahim Wada
3 days ago
0

...

klopp

Har Yanzu Ban Hakura Da Lashe Firimiya Ba, Cewar Klopp

by Abba Ibrahim Wada
3 days ago
0

...

barcelona

Barcelona Ta Sa Hukumar La Liga Asarar Makudan Kudade

by Abba Ibrahim Wada
3 days ago
0

...

Pogba

Watakila Pogba Ya Gama Buga Wasa A Manchester United

by Abba Ibrahim Wada
2 weeks ago
0

...

Next Post
Sin Ta Mai Da Martani Game Da Gyaran “Jerin Batutuwan Da Ke Shafar Huldar Da Ke Tsakanin Amurka Da Taiwan” Da Amurka Ta Yi

Sin Ta Mai Da Martani Game Da Gyaran “Jerin Batutuwan Da Ke Shafar Huldar Da Ke Tsakanin Amurka Da Taiwan” Da Amurka Ta Yi

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: