Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASUWANCI

Nijeriya Ta Rasa Dala Biliyan 100 Sakamakon Rashin Samar Da Kasuwar Ingantattun Magungunan Gargajiya

by Tayo Adelaja
September 27, 2017
in KASUWANCI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Sabo Ahmad

 

samndaads

Nijeriya har yanzu ta kasa cin moriyar wasu makudan kudi da suka kai dala bilyan 100 don bayarwa ga kasashen da ke  kokarin bunkasa kasuwancin ingantattun magungunan gargajiya.

Shugaban Hukumar kula da ingancin magungunan gargajiya, Sam Etatubie, ne ya bayyana haka lokacin da kwamitin kimiyya da fasaha na majalisar dokokin jihar Legas  ya kai ziyar aiki ga Hukumar, inda ya bayyana cewa, Nijeriya ta yi asarar wadannan makudan daloli ne da rasa guraben ayyuka masu dimbin yawa sakamakon rashin samar da kasuwar ingantattun magungunan gargajiya a kasar

Shi ma da yake nasa jawabin, shugaban kwamitin kimiyya da fasahar na majalisar  Honarabul Beni Lar, ya bayyana cewa, rashin samar da kudi ba shi ne babbar matsala ba, ya kamata Hukumar ta nemi hadin gwiwa da sauran takwarorinta na kasashen duniya yadda za su amfana da juna. A kan jikirin da ake samu kuwa, na mallakar lasisi daga Hukumar kula da ingancin abinci ta kasa, Lar sai ya ce, majalisar dokokin na shirin samar da wata doka da za ta saukaka wa masu neman lasisi daga Hukumar, sannan sai ya roki gwamnatin jihar da samarwa da Hukumar filin da za ta gina matsuguninta don ciga da gudanar da aikace-aikacenta cikin walwala.

Haka kuma ya tabbatar wa da Hukumar cikken goyon bayan majalisar wajen tabbatar da samun nasararsu.

SendShareTweetShare
Previous Post

Dangote Zai Zuba Jarin Dalar Amurka Biliyan 4.6 A Noma

Next Post

Kamfanonin Siminti Sun Koma Yin Hanyoyin Kankare A Nijeriya

RelatedPosts

Sugar

Alakar Dake Tsakanin Sukari Ca Ciwon Suga

by Muhammad
3 weeks ago
0

Da yawa a yankin kasashen nahiyar Afirka ana ganin sukari...

A Na Cigaba Da Zaman Doya Da Man Ja Tsakanin Majalisa Da Shugaba Trump

Ba Da Mugun Nufi Shugaba Buhari Ya Garkame Iyakoki Ba – Ministar Kudi

by Abdulaziz Kabir Muhammad
1 year ago
0

Ministar kudi da tsaretsare, Uwargida Zainab Ahmed Shamsuna, ta sanar...

Gwamnatin Tarraya Ta Kebe Biliyan N2.6 Don Aikin Tashar Mambilla A 2020

by Abdulaziz Kabir Muhammad
1 year ago
0

Sama da shekaru arba’in da suka shude kenan da bada...

Next Post

Kamfanonin Siminti Sun Koma Yin Hanyoyin Kankare A Nijeriya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version