Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Nijeriya Za Ta Yi Asarar Sama Da Naira Biliyan 140 Bisa Dage Zabe

by
3 years ago
in MANYAN LABARAI
1 min read
Nijeriya Za Ta Yi Asarar Sama Da Naira Biliyan 140 Bisa Dage Zabe
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Labarai Masu Nasaba

Birtaniya Ta Kwato Dala Miliyan 23 Da Ake Zargin Marigayi Abacha Ya Sha Kwana Da Su

Barazanar Da Kilisar Matasa Ke Ci Gaba Da Yi A Kano

Shugaban kungiyar ‘yan kasuwa ta Nijeriya ‘National Association of Nigerian Traders’ (NANTs), Mr Ken Ukaoha, ya shaida cewar kasar Nijeriya za ta yi asarar sama da naira biliyan dari da arba’in N140b a bisa dage babban zaben kasar.
Ukaoha wanda ya shaida hakan wa (NAN) a Abuja jiya, ya shaida cewar dage zaben ya shafi harkokin kasuwanci kai tsaye.
Ya shaida cewar mafiya yawan ‘yan kasuwa ba su bude shagunansu ba a sakamakon zaton gudanar da babban zaben a jiya.
“Mun kammala shirye-shiryen gudanar da zaben 2019, tun da mun kammala shirin hakan,” Inji shi
Mista Ukaoha ya shaida cewar dagewar zai shafi tattalin arziki ta fuskacin kara yawan fitar da kudade daga gwamnati, jam’iyyun siyasa, da kuma ‘yan Nijeriya a daidaiku a sakamakon wannan lamarin.
Daga bisano Ukaoha ya shawarci ‘yan kasuwa da manoma da su fito su yi zabe a ranar Asabar mai zuwa domin ci gaban kasar nan.
Shugaban hukumar zabe Prof. Mahmood Yakubu, da misalin karfe 2:45 na safiyar jiya Asabar ne ya sanar da dage zaben kasa da awanni da fara gudanar da zaben a kasar nan, inda ya cilla zaben shugaban kasa da na ‘yan majalisun tarayya zuwa ranar 23 ga Fabrairu, kana na gwamnoni da ‘yan majalisun jihohi kuma zuwa ranar 9 ga watan Maris a bisa dalilin su na gaza isar da kayayyakin gudanar da zaben a wasu sassan kasar.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Zaben 2019: Kungiyar Goyon Bayan Buhari Ta Gudanar Da Gangami A Kogi

Next Post

’Yan Sanda Sun Cafke Magoya Bayan PRP 22 A Bauchi

Labarai Masu Nasaba

Birtaniya Ta Kwato Dala Miliyan 23 Da Ake Zargin Marigayi Abacha Ya Sha Kwana Da Su

Birtaniya Ta Kwato Dala Miliyan 23 Da Ake Zargin Marigayi Abacha Ya Sha Kwana Da Su

by Leadership Hausa
1 week ago
0

...

Kilisa

Barazanar Da Kilisar Matasa Ke Ci Gaba Da Yi A Kano

by Abdullahi Muh'd Sheka
2 weeks ago
0

...

NSCDC

‘Yansanda Sun Lakada Wa Kwamadan NSCDC Na Jihar Imo Duka

by Khalid Idris Doya
2 weeks ago
0

...

Bana

A Shirye-shiryen Karamar Sallar Bana…

by Abdullahi Muh'd Sheka and Bello Hamza
2 weeks ago
0

...

Next Post

’Yan Sanda Sun Cafke Magoya Bayan PRP 22 A Bauchi

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: