Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

NLC Ta Nesanta Kanta Daga Ikirarin Durkusar Da Harkoki A Nijeriya

by Tayo Adelaja
September 19, 2017
in RAHOTANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Wakilinmu

Kungiyoyin kwadagon Najeriya, sun nesanta kan su daga ikrarin wata kungiya ta UCL, da ta yi ikirarin cewa a yau 18 ga Satumba zata durkusar da kasar saboda rashin yi mata rajista.

samndaads

A makon daya gabata ne, kungiyar ta UCL, ta bukaci ma’aikata su tsunduma cikin yajin aiki, su kuma rufe tashoshin jiragen sama da na ruwa, yayinda ta gargadi jiragen waje da su kaucewa zuwa Najeriya, kana kuma suka bukaci mutane su tanadi abinda zasu ci daga yau, har sai abinda hali yayi,

A lokacin zantawarsa da Sashin Hausa na RFI, shugaban kungiyar kwadago ta NLC Ayuba Wabba ya ce lokaci yayi da dole kowa yabi doka da oda a Najeriya, ganin cewa an shiga yanayia kasar da wasu mutane ko kungiyoyi ke amfani da damar da suke da ita ta hanyar da basu dace ba.

SendShareTweetShare
Previous Post

Yaushe Za A Daina Zubar Da Jini A Nijeriya?

Next Post

Al’ummar Sabon-gari Sun Yi Dacen Shugabanni -Idris Garba

RelatedPosts

Garban

Garban Kauye Farawa Ne Allurar Dinke Barakar Kumbotso – Muslihu Yusuf Ali

by Muhammad
20 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, An bayyana zaben Sabon shugaban Karamar...

Harkokin Noma

Sarkin Noma Ya Shawarci Gwamnatin Tarayya Ta Kara Kokari Wajen Gyara Harkokin Noma

by Muhammad
20 hours ago
0

Daga Bala Kukkuru, Sarkin Noman Jihar Kano, Alhaji Yusuf Umar...

Kwazon Tambuwal

Hobbasar Kwazon Tambuwal Na Fara Biyan Albashi Daga Haraji A 2023

by Muhammad
2 days ago
0

Daga, Sharfaddeen Sidi Umar, Gwamnatin Jihar Sakkwato a karkashin jagorancin...

Next Post

Al’ummar Sabon-gari Sun Yi Dacen Shugabanni -Idris Garba

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version