Abubakar Abba">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASUWANCI

Noman Auduga: Manoma 94,000 Suka Samu Tallafi A Kano Da Jigawa

by Abubakar Abba
October 3, 2019
in KASUWANCI
1 min read
Farfado Da Noman Auduga: Buhari Ya Cancanci Jinjina – Alhaji Sufyanu

katoenoesmasjien

WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Sama da manoma dubu 94 da mafi yawancinsu matasa ne su ka amfana da shirin Gwamnatin Tarayya na Anchor Borrowers a bangaren noman auduga a jihohin Kano da Jigawa.

Sanarwar hakan tana kunshe ne a cikin takarda da mai magana da yawun manoman da suka amfana da shirin, Yusuf Alhaji, inda ya ce sun ci gajiyar ce sakamakon kokarin Mataimakin Shugaban kungiyar Manoman Auduga ta kasa NACOTAN, Alhaji Munzali Dayyabu Taura, saboda kaddamar da bikin tantancewa na karfafa wa matasa shiga harkar noma na auduga.

samndaads

Ya ce, a cikin mutum dubu 151 a jihohi 27 da ke cikin shirin Anchor Borrowers, jihohin Kano da Jigawa, su na da mutum dubu 94 da su ka ci gajiyar shirin, saboda kwazo da jajircewar Alhaji Munzali Taura.

A cewar wadanda suka amafana, burin Mataimakin Shugaban kungiyar ta kasa ta shi ne ya shigar da matasa su rungumi harkar noman auduga, sannan a talalfa wa kamar mutum dubu 100 a jihohin Kano da Jigawa.

Wadanda suka amfanar sun kuma yi kira ga Shugaba Muhammadu Buhari ya cigaba da bai wa harkar noma kulawa, saboda muhimmancinta ga al’ummar Arewa a bangaren tattalin arziki da yadda take samar da ayyukan yi kai-tsaye.

SendShareTweetShare
Previous Post

CBN Ta Bai Wa Sababbin Bankuna Biyar Lasisi

Next Post

Ban Taba Tunanin Barin APC A Halin Yanzu Ba – Harka

RelatedPosts

Sugar

Alakar Dake Tsakanin Sukari Ca Ciwon Suga

by Abubakar Abba
3 weeks ago
0

Da yawa a yankin kasashen nahiyar Afirka ana ganin sukari...

A Na Cigaba Da Zaman Doya Da Man Ja Tsakanin Majalisa Da Shugaba Trump

Ba Da Mugun Nufi Shugaba Buhari Ya Garkame Iyakoki Ba – Ministar Kudi

by Abubakar Abba
1 year ago
0

Ministar kudi da tsaretsare, Uwargida Zainab Ahmed Shamsuna, ta sanar...

Gwamnatin Tarraya Ta Kebe Biliyan N2.6 Don Aikin Tashar Mambilla A 2020

by Abubakar Abba
1 year ago
0

Sama da shekaru arba’in da suka shude kenan da bada...

Next Post

Ban Taba Tunanin Barin APC A Halin Yanzu Ba – Harka

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version