Mustpha Ibrahim">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

NUJ Ta Shawarci KANSIEC Kan Hanyoyin Yin Zaben Kananan Hukumomi Cikin Lumana

by Mustpha Ibrahim
January 6, 2021
in LABARAI
1 min read
KANSIEC
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Shugaban kunkiyar ‘yan jarida ta kasa reshen jihar kano, kwamred Abbas Ibrahim ya bayyana cewa, kunkiyar ‘yan jarida (NUJ) reshen kano na shawartar hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar kano karkashin jagorancin Farfesa Garba Ibrahim Sheka da ta dauki dukkanin matakai wajen ganin an gabatar da zaben kananan hukumomin kano 44 cikin kwanciyar hankali da lumana domin kaucewa duk wani abu da ka iya kawo barazana a tsakanin al`umma ta hanyar saitawa da fadakar da ‘yan siyasa muhimancin yin zabe cikin lumana da zaman lafiya.

Malam Abbas Ibrahim ya bayyana hakan ne a lokacin da NUJ ta gabatar da taron ta a harabar kunkiyar da ke birnin kano a makon da ta gabata. Haka zalika kuma ya yi amfani da wannan damar wajen jan hankalin al`umma wajen lura da yanayin sanyin huntoro da aka shiga domin kula da lafiyar kananan yara da kuma daukar matakai na ganin an yi amfani da wuta bai kawo matsala a wannan lokaci ba.

samndaads

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamnan Gombe Ya Yi Alhinin Rasuwar Yariman Kwami Da Dan Rimin Deba 

Next Post

Masu Koyar Da Littafin Allah Na Bukatar Tallafawar Gwamnatin Buhari – Kwamred Mai-Sallah

RelatedPosts

Misali Daga Kebbi: Yadda Kananan Hukumomi Suka Shiga Uku A Nijeriya

Misali Daga Kebbi: Yadda Kananan Hukumomi Suka Shiga Uku A Nijeriya

by Mustpha Ibrahim
2 hours ago
0

Kamar dai yadda aka sani kananan hukumomi sune suka kasance...

Abubuwan Da Suka Biyo Bayan Canja Shugabannin Tsaron Nijeriya

’Yan Yankin Arewa Maso Gabas Sun Bayyana Ra’ayoyinsu Kan Sauke Shugabannin Tsaro

by Mustpha Ibrahim
2 hours ago
0

Biyo bayan sauke shugabannin tsaron Nijeriya tare da nada sababbi...

Ya Kashe Mata Da Yaro Da Shebur

by Mustpha Ibrahim
3 hours ago
0

A yau aka kama wani mutum mai shekaru 28, Chukwuemeka...

Next Post
Kwamred Mai-Sallah

Masu Koyar Da Littafin Allah Na Bukatar Tallafawar Gwamnatin Buhari – Kwamred Mai-Sallah

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version