Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

NUJ Ta Yaba Wa Al-Makura Kan Naɗa ‘Ya’yanta Uku A Muƙaman Gwamnati

by Tayo Adelaja
October 30, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abubakar Abdullahi, Lafia

Ƙungiyar ‘yan jaridu ta ƙasa reshen Jihar Nasarawa ta yi yabo ga gwamnan Jihar, Umaru Tanko Al-Makura kan naɗa ‘ya’yanta uku a muƙamai daban-daban na gwamnatin jihar.

samndaads

Shugaban ƙungiyar Mista Dogo Shammah ne yayi wannan yabon cikin wata sanarwa da ya miƙawa manema labarai a lafia fadar gwamnatin jihar.

Shammah ya bayyana jerin sunayen waɗanda gwamnan ya naɗa a muƙaman da suka haɗa da, Musa Elayo a matsayin sakatarensa na yaɗa labarai, Yahuza Idris a matsayin shugaban kwamitin riƙo na karamar hukumar  lafia da kuma Mohammed Alhassan a matsayin mamba na kwamitin riƙo na karamar hukumar Karu.

Shugaban ƙungiyar ‘yanjaridu ya bayyana gwamna Al-Makura a matsayin uba ga aikin jarida a jihar.

Shugaban ‘yanjaridun ya kuma yi kira ga waɗanda aka naɗa a muƙaman da su bai wa maraɗa kunya ta hanyar yin aiki bilhaƙƙi da gaskiya domin ɗaukaka sunan ɓangaren da suka fito; wato fannin aikin jarida.

Kafin naɗin ‘yan jaridu uku a sabbin muƙaman wato Elayo, Yahuza da Alhassan sun kasance ne suna ayyuka a gidan rediyo da talabijin mallakar gwamnatin jihar da ma’aikatan yada labarai na jihar da kuma russasshiyar kamfanin buga jarida ta jihar.

SendShareTweetShare
Previous Post

A Farfaɗo Da Mutuncin Kaduna -Lamuni

Next Post

Dubun Ɓarayin Motoci Ta Cika A Kaduna

RelatedPosts

Dan Majalisar Tarayya Ya Sabunta Katin Jam’iyyar APC A Funtuwa

Dan Majalisar Tarayya Ya Sabunta Katin Jam’iyyar APC A Funtuwa

by Muhammad
6 hours ago
0

Daga Hussaini Yero, Funtua  Dan majalisar Tarayya me wakiltar mazabar...

Sace Daliban Zamfara: Sarkin Musulmi Da Gwamna Tambuwal Sun Kai Ziyarar Jaje

Sace Daliban Zamfara: Sarkin Musulmi Da Gwamna Tambuwal Sun Kai Ziyarar Jaje

by Muhammad
6 hours ago
0

Daga Hussaini Yero, kasa da awa goma sha biyu da...

miyagun kwayoyi

Masu Garkuwa Da Mutane Muggan Kwayoyi Suke Bukata Matsayin Kudin Fansa – NDLEA

by Sulaiman Ibrahim
8 hours ago
0

Daga Idris Aliyu Daudawa Shugaba kuma babban jami’i na Hukumar...

Next Post

Dubun Ɓarayin Motoci Ta Cika A Kaduna

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version