Idris Aliyu Daudawa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Ohanaeze Ta Jinjina Wa Shugaba Buhari Shugabannin Rundunonin Tsaro

by Idris Aliyu Daudawa
January 31, 2021
in LABARAI
1 min read
Ohanaeze Ta Jinjina Wa Shugaba Buhari Shugabannin Rundunonin Tsaro
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

kungiyar Ohanaeze Ndigbo ta Inyamurai zalla ta nuna jin dadinta akan nada sababbin shugabannin rundunonin tsaro na soja wanda ya yi a wannan makon da muke ciki.
Shugaban kungiyar Farfesa George Obiozor shi ne ya bayyana jin dadin ‘yan kungiyar, a wata sanarwar da yaba manema labarai a Enugu ranar Alhamis.
Maneama labarai sun bayyana cewar nada su sababbin shugabannin rundunonin da Buhari ya yi ranar Talata akan Manjo janar Lucky Irabor, shugaban rundunar tsaro, Manjo janar Ibrahim Attahiru, shugaban rundunar sojoji, Rear Admiral Awwal Gambo shugaban rundunar sojojin ruwa, ya yin da kuma AbM Isiaka Amao shi ne shugaban sojojin sama.
Obiozor ya bayyana cewar shi wannan nadin za a dade ana tunawa da amfanin shi, wanda kuma hakan ne zai ba ‘yan Nijeriya tabbacin cewar, shugaban bada wasa yake ba, kuma shirye yake ya yi maganin matsalolin tsaro, wajen bullo da wasu tsare- tsare.
Muna matukar farin ciki mun gode ma shi musamman ma “Nada Manjo janar Lucky Irabor shi janar ne da kowa ya yi na’am da harkokin shi.

SendShareTweetShare
Previous Post

Zan Yi Iyakar Kokari Na A Wajen Kawo Cigaba A karamar Hukumar A Jingi -Hon. Murtala Uba Dam Baiye

Next Post

Babandede Ya Yi Gargadi A Kan daukan Aiki Na Bogi Da Sunan NIS

RelatedPosts

Dan Majalisar Tarayya Ya Sabunta Katin Jam’iyyar APC A Funtuwa

Dan Majalisar Tarayya Ya Sabunta Katin Jam’iyyar APC A Funtuwa

by Idris Aliyu Daudawa
6 hours ago
0

Daga Hussaini Yero, Funtua  Dan majalisar Tarayya me wakiltar mazabar...

Sace Daliban Zamfara: Sarkin Musulmi Da Gwamna Tambuwal Sun Kai Ziyarar Jaje

Sace Daliban Zamfara: Sarkin Musulmi Da Gwamna Tambuwal Sun Kai Ziyarar Jaje

by Idris Aliyu Daudawa
6 hours ago
0

Daga Hussaini Yero, kasa da awa goma sha biyu da...

miyagun kwayoyi

Masu Garkuwa Da Mutane Muggan Kwayoyi Suke Bukata Matsayin Kudin Fansa – NDLEA

by Idris Aliyu Daudawa
8 hours ago
0

Daga Idris Aliyu Daudawa Shugaba kuma babban jami’i na Hukumar...

Next Post
Babandede Ya Yi Gargadi A Kan daukan Aiki Na Bogi Da Sunan NIS

Babandede Ya Yi Gargadi A Kan daukan Aiki Na Bogi Da Sunan NIS

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version