Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Ovie Omo-Agege Ne Ya Zama Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa

by
3 years ago
in LABARAI
1 min read
Ovie Omo-Agege Ne Ya Zama Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Sa’o’i Kadan da kammala zaben Shugaban Majalisar Dattawan Nijeriya, inda Ahmad Lawal mai wakiltar Yobe ta arewa kuma dan jam’iyyar APC mai mulki, ya samu nasara akan abokin karawar shi, Sanata Ali Ndume mai wakiltar Borno ta kudu, shi ma dan jam’iyyar APC mai mulki.

An kada kuri’ar mataimakin Shugaban Majalisar ne tsakanin tsohon mataimakin Shugaban Majalisa Eke Ekweremadu na jam’iyyar PDP da kuma Ovie Omo-Agege na jam’iyyar APC mai mulki.

Omo-Agege ya samu nasarar zama mataimakin Shugaban Majalisar Dattawan da gagarumin rinjaye, Omo-Agege mai shekaru 55 yana wakiltar mazabar Delta ta tsakiya ne a majalisar dattawan, an fara zabarshi ne a matsayin sanata a shekarar 2015, a karkashin inuwar jam’iyyar Labour, inda a a cikin shekarar 2017 ya sauya sheka zuwa jam’iyyar APC mai mulki.

Labarai Masu Nasaba

“Ina Cikin Wani Hali, An Kashe Matata Da Ciki Wata 9 Da Yara 4” —Mijin Matar Da IPOB Suka Kashe

An Karrama Buhari Da Lambar Yabo Kan Kwazonsa Wajen Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa

ADVERTISEMENT

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Da Dimi-Diminsa: Ahmad Lawan Ya Zama Shugaban Majalisar Dattawa

Next Post

Batun “Tsaron Kasar Amurka” Ya Kasance Kamar Wani Kwando Da Ake Iya Sanya Kome A Ciki

Labarai Masu Nasaba

“Ina Cikin Wani Hali, An Kashe Matata Da Ciki Wata 9 Da Yara 4” —Mijin Matar Da IPOB Suka Kashe

“Ina Cikin Wani Hali, An Kashe Matata Da Ciki Wata 9 Da Yara 4” —Mijin Matar Da IPOB Suka Kashe

by Leadership Hausa
5 hours ago
0

...

An Karrama Buhari Da Lambar Yabo Kan Kwazonsa Wajen Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa

An Karrama Buhari Da Lambar Yabo Kan Kwazonsa Wajen Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa

by Muhammad Bashir
7 hours ago
0

...

IPOB Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Wata Mata Bahaushiya Da Yaranta 4 A Anambra

IPOB Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Wata Mata Bahaushiya Da Yaranta 4 A Anambra

by Muhammad Bashir
16 hours ago
0

...

Nijeriya Zata Ringa Kashe Miliyan 999 Kullum Wurin Ciyar Da ‘Yan Firamare Miliyan 10

Nijeriya Zata Ringa Kashe Miliyan 999 Kullum Wurin Ciyar Da ‘Yan Firamare Miliyan 10

by
17 hours ago
0

...

Next Post
Batun “Tsaron Kasar Amurka” Ya Kasance Kamar Wani Kwando Da Ake Iya Sanya Kome A Ciki

Batun “Tsaron Kasar Amurka” Ya Kasance Kamar Wani Kwando Da Ake Iya Sanya Kome A Ciki

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: