Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home RIGAR 'YANCI

PDP Ta Dakatar Da Tsohon Gwamnan Jihar Neja, Babangida Aliyu

by Sulaiman Ibrahim
March 30, 2021
in RIGAR 'YANCI
1 min read
PDP Ta Dakatar Da Tsohon Gwamnan Jihar Neja, Babangida Aliyu
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Khalid Idris Doya

Jam’iyyar PDP reshen jihar Neja ta dakatar da tsohon gwamnan jihar, Dakta Muazu Babangida Aliyu bisa zarginsa da riddar siyasa (wato Anti-party a turance) ga harkokin jam’iyyar.
Sun dakatar da tsohon gwamnan ne a yayin wani taron gaggawa na masu ruwa da tsaki da suka gudanar a karamar hukumar Chanchaga da ke Minna a ranar Litinin.
PDP ta kuma zargi tsohon gwamnan da yi mata zagon kasa tare da yin aiki wa jam’iyyar APC a yayin babban zaben 2015 ta karkashin kasa, su na masu karawa da cewa ba ya halartar taron jam’iyyar ko wasu harkokinta.
Taron wanda ya samu halartar shugabannin jam’iyyar a gundumomi 8 daga cikin 11, tare da dattawa da masu ruwa da tsaki na jam’iyyar a karamar hukumar Chanchaga.
Wani hadimin yada labaran tsohon gwamnan, Dakta Mu’azu, Mista Bala Bitrus, ya bayyana cewar wannan dakatarwar da aka yi, abun dariya ne tsagwaranta, yana mai cewa PDP sun rasa dalilin da za su fake da shi wajen aiwatar da abun da suka yi niyya ne kawai.
Ya ce, ganawar da aka yi din haramtacciya ce, kuma Aliyun zai yi bayani da zarar ya amshi sakon dakatar da shi.

SendShareTweetShare
Previous Post

Kungiyar Likitoci Na Shirin Tsunduma Cikin Yajin Aiki Ranar Alhamis

Next Post

Tashin Gobara: Ahmad Lawan Ya Jajenta Wa ’Yan Kasuwar Gashuwa

RelatedPosts

Kansila Mai Mataimaka 18 Ya Sadaukar Da Albashinsa Na Farko

Kansila Mai Mataimaka 18 Ya Sadaukar Da Albashinsa Na Farko

by Sulaiman Ibrahim
1 week ago
0

Daga Abdullahi Muh’d, Kano Shugaban Gidauniyar ‘Charity’ mai rajin tallafa...

APC

Sanata Al-Makura Ya Cancanci Rike Kujerar Shugabancin APC, Inji Gwamna Sule

by Muhammad
1 week ago
0

Daga Zubairu M Lawal, A yayin da uwar jam'iyyar APC...

Shafukan

Bagudu Ya Bukaci ’Yan Nijeriya Su Zama Masu Kishin Kasa A Shafukan Sada Zumunta

by Muhammad
1 week ago
0

Daga Umar Faruk, Gwamnan Jihar Kebbi Abubakar Atiku Bagudu, a...

Next Post
Tashin Gobara: Ahmad Lawan Ya Jajenta Wa ’Yan Kasuwar Gashuwa

Tashin Gobara: Ahmad Lawan Ya Jajenta Wa ’Yan Kasuwar Gashuwa

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version