Muh'd Shafi'u Saleh">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

PDP Ta Mutu Murus A Adamawa – Sanata Abbo

by Muh'd Shafi'u Saleh
January 5, 2021
in RIGAR 'YANCI
1 min read
PDP Ta Mutu Murus A Adamawa – Sanata Abbo
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Sanata mai wakiltar kudancin jihar Adamawa, a majalisar dattawa ta kasa Sanata Ishaku Abbo, ya bayyana jam’iyyar PDP da cewa ta mutu murus a jihar Adamawa.

Abbo, wanda ke magana lokacin da yake ganawa da jama’ar yankin muzabun kananan hukumomi Mubi ta kudu, Mubi ta arewa, Maiha, Michika, da kuma Madagali, a bukin kirsimeti da na sabon shekara, babu abinda PDP ta tsinana tunda ya fice.
Ya ci gaba da cewa “zamu dawo da jam’iyyar APC kan karagar mulki a zaben 2023, lokacin mulkin gwamna Ahmadu Umaru Fintiri, zai kare a 2023.
“Saboda da haka, ina kira ga jama’a da su fice daga PDP su rungumi jam’iyyar APC, domin kuwa shugaba Muhammadu Buhari, ya bada kwangilar aikin hanyar Samiya zuwa Bukula.
“Shugaba Buhari ya nuna min takardar amincewar, kwanannan kamfanin zaizo ya fara dubawa, za a yi muku hanya mai inganci domin ku rika gudanar da harkokin kasuwancinku” inji Abbo.
Sanata Elisha Abbo, ya ce Mubi yanki ne da ya shahara da harkokin Kasuwanci, da’ake kasuwancin kasa da kasa, ya ce aikin hanyar zai taimaka wajan gudanar da kasuwancin ba tare da wata matsala ba.
Ya kuma nuna damuwa da yadda ayyukan kungiyar boko haram ya maishe da tattalin arzikin yankin baya, ya ce zaiyi iya bakin kokarinsa na ganin harkoki sun koma daidai a yankin.

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

Matsalolin Tsaro Na Kara Ta’azzara A Yankin Birnin Gwari, Inji BEPU

Next Post

An Cafke Mutum Hudu Bisa Zargin Yi Wa Yara Fyade A Yobe

RelatedPosts

Ebonyi

Kwamishinan ’Yan Sandan Ebonyi Ya Kama Hadiman Gwamnan Jihar Biyu Da Shugaban Karamar Hukuma

by Muh'd Shafi'u Saleh
13 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Rundunar 'yan sanda ta kama wasu...

Direbobi

Bakwai Sun Mutu Da Yawa Sun Jikkata A Rikicin Shugabancin Kungiyar Direbobi

by Muh'd Shafi'u Saleh
13 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, A kalla mutane bakwai ne suka...

Takalmi

Mata Ta Rafka Wa Mijinta Tsinin Dunduniyar Takalmi Ya Mutu

by Muh'd Shafi'u Saleh
13 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Wata mata da ba a bayyana...

Next Post
Fyade

An Cafke Mutum Hudu Bisa Zargin Yi Wa Yara Fyade A Yobe

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version