Peng Liyuan Ta Yi Kiran Ci Gaba Da Aiki Da Matasa Wajen Rigakafin Cutar AIDS
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Peng Liyuan Ta Yi Kiran Ci Gaba Da Aiki Da Matasa Wajen Rigakafin Cutar AIDS

byCGTN Hausa and Sulaiman
10 months ago
Peng

A kwanan baya, Madam Peng Liyuan, Jakadiyar karfafa yaki da cututtukan tarin-fuka da HIV/AIDS ta Kungiyar Kiwon Lafiya ta Duniya (WHO), ta halarci wani gangamin wayar da kai a kan rigakafin AIDS a Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Beijing gabanin zuwan ranar cutar AIDS ta duniya ta shekarar 2024.

 

A yayin gangamin, ta mika tuta ga wakilin dalibai masu aikin sa-kai na rigakafin cutar AIDS tare da kara masu kwarin gwiwar ci gaba da kyakkyawan aikin da suke yi na kara wayar da kai a kan cutar ta AIDS.

  • Matar Da Ta Fi Amfanar Da Al’umma A Shekarar 2024: Olori Atuwatse III
  • Hukumar Gwamnati Mafi Ƙwazo A Shekarar 2024: Hukumar Ilimin Bai-ɗaya (UBEC)

Gangamin ya nuna irin ci gaban da aka samu da abubuwan da kasar Sin ta cimma a kan rigakafin cutar AIDS a cikin gida, da kuma karin haske a kan muhimman nasarorin da aka samu a shekarun baya. Ta hanyar cudanyar da aka yi daban-daban ciki har da tattaunawar cikin azuzuwa, wasan kwaikwayo na dandamali da tattaunawa, gangamin ya ilmantar da mahalarta game da hanyoyin rigakafin cutar AIDS da kuma baje kolin ayyukan sa-kai a jami’o’i.

 

Peng ta yi kira ga dalibai da su kara nuna kuzari da himma wajen yaki da cutar AIDS, tana mai bayyana muhimmancin shigar da matasa cikin wayar da kan jama’a da ilmantarwa a kan rigakafin kamuwa da cutar a rassa da harabobin jami’o’i.

 

Kafin gangamin dai, sai da Peng ta ziyarci wani baje koli da ya yi bikin cikar kokarin da ake yi na wayar da kai game da cutar HIV/AIDS shekaru goma a jami’o’in yankunan Beijing, Tianjin da kuma Hebei. Hakan ya ba ta damar sanin tasirin da ayyukansu na rigakafi ke yi, da shiga a dama da ita cikin gangamin tare da dalibai da kuma ganawa da malaman kiwon lafiya da masu sa-kai.

 

Peng ta karfafa gwiwar dalibai su kara hada hannu da aiki tare wajen yaki da AIDS da kuma jaddada bukatar da ake da ita ta nesanta jami’o’i da cutar. (Abdulrazaq Yahuza Jere)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?
Daga Birnin Sin

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
Next Post
Alternative Bank Shi Ne Mafi Inganci Da Baya Amfani Da Kuɗin Ruwa Da Zuwa Da Fasaha A 2024

Alternative Bank Shi Ne Mafi Inganci Da Baya Amfani Da Kuɗin Ruwa Da Zuwa Da Fasaha A 2024

LABARAI MASU NASABA

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025
Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025
A Kama Wani Likitan Bogi A Neja

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 153, Sun Ƙwato Miyagun Ƙwayoyi A Jihar Jigawa

October 8, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version