Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

PENGASSAN Ta Yi Kira Da A Gaggauta Tura Dokar Mai

by
4 years ago
in LABARAI
2 min read
PENGASSAN Ta Yi Kira Da A Gaggauta Tura Dokar Mai
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Kungiyar ma’aikata mai da gas ta kasa (PENGASSAN), ta yi kira ga majalisar kasa data gaggauta mayar da hankali akan sarrafa mai don cimma burin samar da sauye-sauye akan  mai da gas a kasar nan.

Shugaban kungiyar na kasa Kwamarade Francis Olabode Johnson ne ya bayar da wannan shawarar, inda ya yi nuni da cewar yin hakan zai inganta masana’antar ta sarrafa mai. Olabode ya yabawa ‘yan majalisar akan gabatar da dokar ta farko da skuka riga suka yi, inda ya ce ya kamata mu nuna yin ja akan bayar da kwangila da daukar ma’aikatan wucin gadi  inda hakan yake kara zamowa ruwan dare a Nijeriya.

Ya yi nuni da cewar ya kamata gwamnati ta samar da tsaro don kare rayuukan al’umma da suke gudanar da ayyukan mai da kuma kawo karshen yadda ake fasa bututun mai  domin matatun mai dake kasar nan su dinga samar da wadataccen mai da gas da ake bukata a kasar yadda masu zuba jari za su samu damar zuba jarin su da kuma samarwa da ‘yan kasa ayyukan yi.

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

Shugaban ya kuma yi kira ga masu ruwa da tsaki dasu yi nazari akan kalubalen da ake fuskanta akan harkar mai da gas suke fuskanta a kasar nan don a samar da mafita. A wata sabuwar kuwa, kungiyar ta yi kira ga gwamnatin tarayya da gwamnatin jihar Ribas dasu kawo karshen haramtattun matatun mai da suke janyo karancin mai a  garin Fatakwal dake cikin jihar.

A cewar kungiyar, hayakin da haramtattun matun man suke fitarwa zai iya shafar lafiyar al’ummar dage yankin.

Shawarar wadda take kunshe a cikin sanarwar da kakakin kungiyar na kasa Mista Fortune Obi ya  fitar, ta kokan akan rashin nuna halin ko in kula akan matsalar  domin mafi yawancin mutanen da abin ya shafa suna da gudanar da ayyukan su na yau da kullum.

A cewar kungiyar, hayakin yana ta faman shiga gidajen al’ummar dake yankin  haka har masu sayar da abincin sayarwa a yankin abicin su bai tsira ba.

A karshe kungiyar ta ce, ta yi hadaka da wasu kungiyoyi don wayarwa al’ummar yankin kai da kuma ankarar da gwamntin jihar akan matsalar.

 

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

APC Ta Yi Wa Ali Modu Sheriff Kyakkyawar Tarba A Borno

Next Post

2019:  Abdussalam Abubakar Ya Roki Jam’iyyu Da Su Rungumi Zaman Lafiya

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

by
2 hours ago
0

...

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

by
14 hours ago
0

...

Ana Kokarin Siffanta Kungiyar Dattawan Arewa A Matsayin Mai Zuga ‘Yan Tawaye A Nijeriya – Dr. Hakeem

Ana Kokarin Siffanta Kungiyar Dattawan Arewa A Matsayin Mai Zuga ‘Yan Tawaye A Nijeriya – Dr. Hakeem

by Abdulrazaq Yahuza Jere
22 hours ago
0

...

Masarautar Zazzau Ta Mayar Da Martani Kan Zargin Jama’atu Na Kai Karar Sarkinta

Masarautar Zazzau Ta Mayar Da Martani Kan Zargin Jama’atu Na Kai Karar Sarkinta

by Abubakar Abba
1 day ago
0

...

Next Post
2019:  Abdussalam Abubakar Ya Roki Jam’iyyu Da Su Rungumi Zaman Lafiya

2019:  Abdussalam Abubakar Ya Roki Jam’iyyu Da Su Rungumi Zaman Lafiya

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: