Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Phill Neville Na son Koyar Da Everton

by Tayo Adelaja
October 25, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abba Ibrahim Wada

Rahotanni sun bayyana cewa tsohon ɗan wasan Manchester united da Everton Phil Neɓille na son karbar aikin koyarda ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Everton.

samndaads

Kulob din Everton ya kori Ronald Koeman ranar Litinin bayan da Arsenal ta doke su a gasar Firimiya.

Rashin nasarar ya jefa ƙungiyar sahun kulob uku da ka iya faduwa a gasar idan suka ƙare a haka.

A baya ya taba zamowa mataimakin koci a ƙungiyar Ɓalencia ta La Ligar kasar Spaniya lokacin da ƙungiyar ta Ɓalencia ta dauki ɗan uwansa, Gary Naville.

A ranar Talata ne Everton ta tabbatar da cewa kocin tawagar ‘yan kasa da shekara 23 Daɓid Unsworth zai ci gaba da jan ragamar kulob din a matsayin riko.

Zai kuma fara jan ragamar kulob din a wasan da za su yi ranar Laraba a gasar cin kofin Carabao da Chelsea.

SendShareTweetShare
Previous Post

Rashin Biyan Albashi: NLC Za Ta Yi Zanga-zanga Zuwa Majalisa

Next Post

Yanzu Na Fara Adawa Da Messi –Ronaldo

RelatedPosts

Ko Kun San Rayuwar Tiger Woods A Wasan Golf?

Ko Kun San Rayuwar Tiger Woods A Wasan Golf?

by Sulaiman Ibrahim
23 hours ago
0

Daga Abba Ibrahim Wada Dan wasa Tiger Woods dai na...

Ban Yi Da-na-sanin Barin Barcelona Ba – Suares

Ban Yi Da-na-sanin Barin Barcelona Ba – Suares

by Sulaiman Ibrahim
24 hours ago
0

Daga Abba Ibrahim Wada Tsohon dan wasan gaba na kungiyar...

Man City Ta Kama Hanyar Wasan Kusa Da Karshe A Kofin Zakarun Turai

Man City Ta Kama Hanyar Wasan Kusa Da Karshe A Kofin Zakarun Turai

by Sulaiman Ibrahim
24 hours ago
0

Daga Abba Ibrahim Wada Dan wasan tsakiyar kungiyar kwallon kafa...

Next Post

Yanzu Na Fara Adawa Da Messi –Ronaldo

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version