Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

PSG Ta Fara Magana Da Messi

by Muhammad
January 27, 2021
in WASANNI
1 min read
PSG
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Dan wasan tsakiya na kungiyar kwallon kafa ta Paris Saint German, Leandro Paredes, ya ce kungiyarsa ta soma shirye-shiryen kulla yarjejeniya da kaftin din Barcelona Lionel Messi, mai rike da kambun gwarzon dan wasan kwallon kafa na duniya guda 6 domin ganin ya koma kungiyar a kakar wasa mai zuwa.

A karshen kakar wasa ta bana ne dai yarjejeniyar Messi da Barcelona za ta kare, bayan kokarin katse ta da dan wasan yayi a shekarar bara, abinda ya janyo kai ruwa rana tsakaninsa da kungiyar wanda har sai da shugaban gudanarwar kungiyar Jose Maria Bartemeu yayi murabus daga kujerarsa sakamakon matsin lamba.

Tun kakar wasa ta bara ne kuma ake alakanta Messi da komawa PSG ko kuma Manchester City, kungiyar da a waccan lokacin har ta tattauna da maihafin tauraron dan wasan domin ganin ta kulla yarjejeniya dashi.

Kwallaye 14 Messi ya ci wa Barcelona a dukkanin wasannin da ya buga mata a kakar wasa ta bana wanda hakan yasa ake ganin har yanzu zai bada gudunmawa a duk inda yaje sai dai a wannan satin bai buga wasan da Barcelona ta samu nasara ba daci 2-0 akan kungiyar Elche ba sakamakon dakatarwar da akayi masa ta wasanni biyu.

SendShareTweetShare
Previous Post

Za A Gwada Lafiyar Ahmad Musa A Kungiyar West Brom

Next Post

Yadda Hawan Jini Yake

RelatedPosts

Liverpool

Liverpool Ta Sake Shiga Sabon Rikici

by Muhammad
3 hours ago
0

Kungiyar kwallon kafa ta Liverpool ta ci gaba da karo...

Pillars

Kano Pillars Ta Yi Asarar Maki A Gidanta

by Muhammad
3 hours ago
0

Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars da Enugu Rangers sun...

Guardiola

Solkjaer Yana Samun Kwarewa Kullum, Akwai Babban Aiki A Gabana, Inji Guardiola

by Muhammad
3 hours ago
0

Kociyan kungiyar kwallon kafa ta Manchester City, Pep Guardiola, ya...

Next Post
Hawan Jini

Yadda Hawan Jini Yake

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version