Sulaiman Ibrahim">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

PSG Ta Kori Kociyanta, Tuchel

by Sulaiman Ibrahim
December 24, 2020
in WASANNI
1 min read
PSG Ta Kori Kociyanta, Tuchel
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Babbar kungiyar kwallon kafa ta Faransa Paris St Germain PSG ta kori kociyanta haifaffen kasar jamus, Thomas Tuchel.

Jaridar wasanni ta Faransa L’Equipe da jaridar Bild ta Jamus suka bada rahoton korar a yau Alhamis.

samndaads

Amma dai har yanzu kungiyar bata yi magana game da rahoton ba.

Tuchel, wanda ya jagoranci PSG zuwa wasan karshe na cin Kofin Zakarun Turai a watan Agusta wanda suka sha kashi a hannun Bayern Munich, ya jagoranci wasan da suka doke kungiyar Racing Strasbourg da ci 4-0 kasa da sa’o’i 24 da suka gabata.

An nada Thomas Tuchel dan shekaru 47 a matsayin mai horar da PSG a shekarar 2018 kuma ya lashe kofunan Ligue 1 biyu.

Duk da cewa PSG ba ta jagorantar Ligue 1 a wannan karon kamar yadda ta saba a shekarun baya, Tuchel ya jagorance ta zuwa gasar zakarun Turai zagaye na 16 inda za ta kara da Barcelona.

Wannan ya kasance bayan sun gama a saman rukuni wanda ya hada da RB Leipzig Manchester United da Istanbul Basaksehir.

SendShareTweetShare
Previous Post

Korona: An Fara Yi Wa Mutane Rigakafin Cutar A Kuwait

Next Post

Fashewar Tankar Mai A Kwara Ta Hallaka Mutum 6 Da Lalata Gine-gine Da Dama

RelatedPosts

Alcantara

Alcantara Bai Dace Da Salon Wasan Liverpool Ba –Dietmar Hamann

by Sulaiman Ibrahim
23 hours ago
0

Tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Liverpool, Dietmar Hamann,...

Aguiro

Muna Bukatar Aguiro Ya Dawo Wasa – Guardiola

by Sulaiman Ibrahim
23 hours ago
0

Kociyan kungiyar kwallon kafa Pep Guardiola ya ce lallai Manchester...

Wenger Ozil

Wenger Ya Jinjina Wa Ozil

by Sulaiman Ibrahim
23 hours ago
0

Tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Arsenal, Arsene Wenger,...

Next Post
Fashewar Tankar Mai A Kwara Ta Hallaka Mutum 6 Da Lalata Gine-gine Da Dama

Fashewar Tankar Mai A Kwara Ta Hallaka Mutum 6 Da Lalata Gine-gine Da Dama

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version