Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

RAHOTO: Al’ummar Egwa-Gwada Na Bukatar Wutar Lantarki

by Tayo Adelaja
June 22, 2017
in RAHOTANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Muhammad Awwal Umar. Minna

A daidai lokacin da ake yaba wa Gwamnatin Neja kan cikarta shekaru biyu bisa mulki, mutanen Mazabar Egwa-Gwada sun koka kan rashin samun wadataccen wutar lantarki tare da karancin dakunan karatu a makaranntun sakandare mata da yara.

samndaads

Kansila mai wakiltar yankin kuma shugaban Majalisar Kansilolin Karamar Hukumar Shiroro, Hon. Jibrin Ladan Gwada ya yi kiran a lokacin da yake zantawa da manema labaru a dandalin ‘yan jarida ta kasa da ke Minna.

Hon. Baba Awai ya ce ‘lallai maigirma Gwamna ya yi kokari gaya domin aikin ruwan sha da aka yi watsi da shi sama da shekaru goma sha, zuwan Gwamnatin Alhaji Abubakar Sani Bello ya mayar da hankali a kan shi wanda yanzu muna anfana da shi”.

“Maganar makarantar sakandare kuwa, in ban da Allah ya sa muna da makarantun sakandare masu zaman kansu saboda yawan dalibai da karatun ya gagari al’ummarmu, dan haka ina kira ga maigirma gwamna a cikin makarantun sakandaren da yake son karawa yankin mazabar Gwada ya sa mu a ciki”. Kamar yadda ya bayyana.

SendShareTweetShare
Previous Post

BANGON FARKO

Next Post

DAUSAYIN MUSULUNCI: Yadda Ake Zakkar Shan Ruwa Da Sallar Idi

RelatedPosts

DATA

Har Yanzu Ana Sayar Da (DATA) Kan Tsohon Farashi Duk Da Ragin Kashi 50

by Sulaiman Ibrahim
23 hours ago
0

Yawancin masu amfani da layin sadarwa sun ce har yanzu...

Farfesa Dadari

Yawan Karbo Bashin Da Gwamnati Ke Yi Bai Da Amfani Ga Kasar Nan -Farfesa Dadari

by Sulaiman Ibrahim
23 hours ago
0

Wani Malami a Jami'ar Ahmadu Bello da ke Zaria, Farfesa...

Gobara Ta Yi Sanadiyyar  Mutuwar Uwa Da ‘Ya’yanta Biyu A Kirfi

Gobara Ta Yi Sanadiyyar  Mutuwar Uwa Da ‘Ya’yanta Biyu A Kirfi

by Sulaiman Ibrahim
23 hours ago
0

Ibtila’in gobara ya ci rayuwar mutum uku daga ciki har...

Next Post

DAUSAYIN MUSULUNCI: Yadda Ake Zakkar Shan Ruwa Da Sallar Idi

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version