Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

RAHOTO: ‘Gwamnatin Neja Ta Kashe Fiye Da Milyan 200 Kan Ciyarwa Da Azumi

by Tayo Adelaja
June 22, 2017
in RAHOTANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Muhammad Awwal Umar, Minna

 

samndaads

Sama da cibiyoyi tamanin da biyar ne Gwamnati Neja ta ware dan ciyar da almajirai da marasa karfi a Azumin watan Ramadan na bana.

Babban darakta mai kula da harkokin addinai da jinkan marasa karfi, Dakta Umar Faruk Abdullahi ne ya bayyana hakan bayan kammala shan ruwa da ya shiryawa manema labarai a jihar.

“Bayan lura da wasu halaye da suka sabawa ka’idodin hukumar mun gaggauta rufe wasu cibiyoyin a garin Minna. Aikin ciyarwar wanda mun gada ne daga Gwamnatin da ta shude kuma aikin ya zagaye dukkanin masarautu takwas da ke jihar nan, kamar a masarautar Kagara da Suleja masu martaba ne suka kafa kwamitin kula da ayyukan a karkashin hukumarmu.

“Dangane da tallafin sallah ga marayu, yanzu haka muna shirye-shirye dan mika bukatar hakan ga maigirma Gwamna, wanda ina kyautata zaton zai yi na’am da shawarwarin”.

Dakta ya ce hannu daya baya daukar jinka, dan haka ya jawo hankalin masu hannu da shuni da kungiyoyi masu zaman Kansu da su cigaba da kokarinsu na tallafawa masu rauni, wanda hakan zai taimaka wajen yaye damuwa ga wanda aka barwa kewar rashi ko kasawa ta rayuwa.

SendShareTweetShare
Previous Post

RAHOTO: APC Reshen Yobe Ta Dakatar Da Shugaban Hukumar NEMA

Next Post

RAHOTO: Magidanta Dubu 41 Za Su Amfana Da Tallafin Irin Shuka A Adamawa

RelatedPosts

Makiyaya Ondo

Korar Makiyaya A Ondo: Cikakken Rahoton Yadda Ta Kaya Taron Gwamnoni Da Shugabannin Fulani

by Muhammad
1 day ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Gwamnonin Nijeriya sun kira taron gaggawa...

Kasafin 2021

Hotunan Sabbin Shugabannin Rundunonin Tsaro

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Major-Gen. Leo Irabor, Chief of Defence...

Garban

Garban Kauye Farawa Ne Allurar Dinke Barakar Kumbotso – Muslihu Yusuf Ali

by Muhammad
3 days ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, An bayyana zaben Sabon shugaban Karamar...

Next Post

RAHOTO: Magidanta Dubu 41 Za Su Amfana Da Tallafin Irin Shuka A Adamawa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version