Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

RAHOTO: An Yaba Wa Kokarin ‘Yan Sandan Kano Bisa Yaki Da Miyagun Ayyuka

by Tayo Adelaja
July 18, 2017
in LABARAI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Na’ima Abubakar, Kano

An bayyana shirin rundunar ‘yan sandan Jihar Kano na ‘Operation Dan Halak ka fasa’ da cewar abin a yaba ne.Wasu fitattun al’ummar garin Shekar Barde dake Karamar Hukumar Kumbotso a Jihar Kano ne suka yi wannan yabo a lokacin gudanar da addu’o’in godiya ga Allah bisa samun nasarar da jami’an rundunar ‘yan sandan Jihar Kano masu kula da ofishin rundunar dake garin Sheka, karkashin babban Jami’i mai kula da wannan ofishin.

samndaads

Al’ummar sun godewa jami’in ‘yan sanda mai kula da yankin, Alhaji Nasir Haruna Gusau, wanda ake ganin shi ne mafi karancin shekaru cikin sa’aninsa wadanda ke rike da irin wannan mukami.Haka kuma an jijinawa kokarinsa bisa jajircewa na ganin bata garin dake neman zamewa al’ummar wannan yanki kadangaren bakin tulu sun zama tarihi.

Al’ummar Sheka na fama da matsalar ‘yan kwanta-kwanta, shaye-shaye da kuma matsalar Daba,amma zuwan wannan jami’i ‘yan sanda tare da hadin gwiwar iyayen kasa cikin kankanen lokaci jama’ar wannan unguwa sun koma barci har da saleba. Saboda haka jama’ar wannan gari suka bayyana gamsuwa tare da rokon Allah ya ci gaba da taimakon rundunar ‘yan sandan Jihar Kano.

Da wakiliyarmu ta bukaci jin ta bakin baturen ‘yan sanda, sai yace ba abinda zai ce, domin yin hakan na cikin umarnin mai girma Kwamishinan ‘yan sandan Jihar Kano, saboda haka a ganinsa wannan wani aiki ne da ya wajaba akansa kawai yake yi.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Ameer Din Boko Haram Ya Mika Wuya Tare Da Wasu

Next Post

MANUFAR RAYUWA: Cutar Kwakwalwa Da Yadda Ake Tafiyar Da Ita

RelatedPosts

NIS Ta Kaddamar Da Sansanin Karfafa Tsaron Iyakar Kasa Na 15 A Jihar Ogun

NIS Ta Kaddamar Da Sansanin Karfafa Tsaron Iyakar Kasa Na 15 A Jihar Ogun

by Yahuzajere
38 mins ago
0

A kokarinta na tabbatar da tsaron iyakokin kasar nan, Hukumar...

Sakataren Lamurran Sirri Na Gwamnan Bauchi Ya Yi Murabus

Sakataren Lamurran Sirri Na Gwamnan Bauchi Ya Yi Murabus

by Daurawa Daurawa
3 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya Rahotonnin da suke fitowa daga fadar...

Tattabaru

Abin DaYa Sa Tattabarun Da Buhari Ya Saki Ba Su Tashi Ba – Adesina

by Muhammad
4 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Mashawarci na Musamman ga Shugaban Kasa...

Next Post

MANUFAR RAYUWA: Cutar Kwakwalwa Da Yadda Ake Tafiyar Da Ita

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version