Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

RAHOTO: An Yi Kira Ga Al’ummar Musulmi Su Amince Da Rigakafin Foliyo

by Tayo Adelaja
June 22, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abdullahi Usman, Kaduna

Babban Malamin Addinin Musuluncin nan da ke zaune a Kaduna, Sheikh Dakta Ahmed Abubakar Gumi ya yi kira ga al’ummar musulmi akan su yarda da allurar rigakafin cutar shan-inna don lafiyar ’ya’yansu.  Sheikh Dakta Gumi ya yi wannan kira ne a wajen bude baki a gidansa, wanda kungiyar ’yan jarida masu wayar da kan jama’a akan cutar shan-inna (JAP) suka gabatar a makon da ya gabata.

samndaads

Malamin ya bayyana cutar shan-inna da cewar cuta ce ta duniya da ke bukatar hadin kan kowa don a kawar da ita.

Saboda haka Sheikh Dakta Gumi, wanda har ila yau Likita ne ya yi kira ga iyaye akan su hada hannu da jami’an kiwo lafiya, kuma su tabbata sun bayar da ’ya’yansu don karbar rigakafin domin a sami nasaran kawar da cutar baki daya a Nijeriya.

Daga nan sai Malamin ya yaba wa gwamnati da kungiyar ‘Debelopment Partners,’ da sauran masu ruwa da tsaki a fannin lafiya don kokarin da suke yi na neman kawar da wannan cuta da sauran cututtukan da suka addabi yara kanana.

Tunda farko a nasa jawabin, Shugaban kuniyar ’yan jarida masu wayar da kan Jama’a dame da muhimmancin alluran rigakafin ta jihar Kaduna (JAP), Alhaji Lawal A. Dogara ya bayyana cewa kadan daga cikin ayyukansu, sun hada da hada tarukan ilimantarwa ga Jama’a, da shirya wasannin kwaikwayo don fadakarwa ga jama’a.

SendShareTweetShare
Previous Post

RAHOTO: Gagarumin Taron Shan Ruwa A Kano: Malamai Sun Ce Kan Musulmi A Hade Yake

Next Post

RAHOTO: Mu Ibon Arewa Ne, Don Haka Ba Inda Za Mu — Igwe Godwin

RelatedPosts

FCTA

Hukumar FCTA Za Ta Tabbatar Da Ana Tsaftace Nama  A Mayankarta

by Muhammad
1 hour ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Rsto ta aiwatar da sarrafa nama...

Fulani ‘Yan Nijeriya Ne, Babu Wanda Zai Iya Korarsu Daga Ondo – Miyetti Allah

Fulani ‘Yan Nijeriya Ne, Babu Wanda Zai Iya Korarsu Daga Ondo – Miyetti Allah

by Sulaiman Ibrahim
5 hours ago
0

Shugaban Miyetti Allah na kasa, Kautal Hore, Bello Abdullahi Bodejo,...

FRSC

Shugaban Hukumar FRSC Ya Koka A Kan Yadda Ake Kai Wa Jami’ansa Hari

by Muhammad
12 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa Corps Marshal, na Hukumar Kiyaye Hadura...

Next Post

RAHOTO: Mu Ibon Arewa Ne, Don Haka Ba Inda Za Mu — Igwe Godwin

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version