Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Rajistar Layukan Wayoyi Da NIN: Hukumar NCC Ta Sanyaya Zukatan ‘Yan Nijeriya    

by Muhammad
January 8, 2021
in LABARAI
1 min read
NCC
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Rabiu Ali Indabawa,

 

samndaads

Hukumar Sadarwa ta Nijeriya (NCC) ta ce fargabar katse layin wayoyin tarho kan rajistar Lambobin Shaida na Kasa (NIN) ba shi da tushe.

Hkumar ta umarci masu amfani wayoyi da su da su daina fargaba ko jin tsoro game da batun katse masu layi, tana mai cewa wannan batu ne da bashi da tushe.

Daraktan Hulda da Jama’a na NCC, Dakta Ikechukwu Adinde, ya ce bayanin ya zama dole, saboda yawancin masu amfani da layin sun zama cikin rudanin cewa za a’ yanke layinsu saboda rashin rajistar NIN. Ya shawarci jama’a da su yi biris da jita-jitar da ake yadawa a wasu bangarorin kafofin yada labarai, cewa idan mutum bai da rajistar za a rufe layinsa.

A cikin wata sanarwa jiya a Abuja, Adinde ya bayyana cewa dole ne hukumar ta “fitar da wannan bayani domin kawar da tsoron masu yin rajistar da sauran jama’a”. Ya ce yawancin wallafe-wallafen “an gina su ne a kan kuskuren zaton cewa ga kowace hanyar sadarwa ko hanyar hadin SIM, akwai mai rijistar dan’Adam guda daya

SendShareTweetShare
Previous Post

Sojojin Sama Na Ci Gaba Da Hana Boko Haram Sakat A Borno

Next Post

Ana Hayo ‘Yan Bindigar Arewa Ta Facebook Daga Mali Da Sudan, In Ji Gwamnan Neja

RelatedPosts

FRSC

Shugaban Hukumar FRSC Ya Koka A Kan Yadda Ake Kai Wa Jami’ansa Hari

by Muhammad
2 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa Corps Marshal, na Hukumar Kiyaye Hadura...

ABU

Jami’ar ABU Ta Yi Alkawarin Tabbatar Da Tsaro A Harbobinta

by Muhammad
2 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Sashen Tsaro na Jami’ar Ahmadu Bello...

Igboho

IGP Ya Ba Da Umarnin Kamo Sunday Igboho, Kan Korar Fulani Daga Oyo

by Muhammad
3 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa. Sufeto-Janar na ‘yan sanda, IGP, Mohammed...

Next Post
Neja

Ana Hayo 'Yan Bindigar Arewa Ta Facebook Daga Mali Da Sudan, In Ji Gwamnan Neja

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version