Abba Ibrahim Wada">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Ramos Ba Zai Buga Wasan Real Madrid Da Inter Ba

by Abba Ibrahim Wada
November 23, 2020
in WASANNI
1 min read
Ramos
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kafatin din kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid, Sergio Ramos zai kauracewa fagen wasa na kusan kwanaki 10 bayan rauni da ya samu a gwuiwar sa a yayin fafatawa tsakanin tawagar kasar Spain da Jamus a gasar cin kofin Nahiyoyi ranar talata da ta gabata.

Kauracewar dan wasa Ramos daga bugawa kungiyar wasa  tamkar babban rashi ne ga kungiyar Real Madrid bayan da a wasanta da kungiyar kwallon kafa ta Billareal a ranar asabar a gasar La liga suka tashi 1-1, bayan haka Real Madrid za ta kuma kece raini da kungiyar Inter Milan ranar 25 ga wannan watan da muke cikin sa a gasar cin kofin zakarun turai.

samndaads

Rashin dan wasa Sergio Ramos a kungiyar yana zama babban gibi saboda tasirinsa a kungiyar ba iya kawai a buga wasa a baya ba, har ma da shugabantar kungiyar da kuma uwa-uba zura kwallo a baya duk da cewa dan wasan baya ne.

Kociyan kungiyar Zidane ya bayyana cewa duk da rashin dan wasan za suyi kokarin ganin sun samu nasara a wasan nasu da Inter Milan kuma akwai ‘yan wasan baya wadanda zasu buga wasa tunda babu Ramos din.

SendShareTweetShare
Previous Post

NACOTAN Ta Yaba Wa Manoma Bayan Ziyartar Wadanda Suka Fara Girbin Auduga

Next Post

Rage Asarar Rayuka Ne Manufar Samar Da Makarantar Hikimah – Kaugama

RelatedPosts

Wane Ne Sabon Kociyan Chelsea, Thomas Tuchel?

Wane Ne Sabon Kociyan Chelsea, Thomas Tuchel?

by Abba Ibrahim Wada
3 hours ago
0

Chelsea ta nada tsohon kocin kungiyar kwallon kafa ta Paris...

Laporta Ya Zargi PSG Da Jefa Barcelona Rudani

Laporta Ya Zargi PSG Da Jefa Barcelona Rudani

by Abba Ibrahim Wada
3 hours ago
0

Dan takarar shugabancin kungiyar kwallon kafa ta Barcelona wanda shine...

Rashin Kudi Yana Neman Saka Real Madrid Hakura Da Mbappe

by Abba Ibrahim Wada
3 hours ago
0

kungiyar kwallon kafa ta Paris Saint German ta soma tuntubar...

Next Post
Kaugama

Rage Asarar Rayuka Ne Manufar Samar Da Makarantar Hikimah – Kaugama

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version