Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home MANYAN LABARAI

Rashin Biyan Albashi: ’Yan Ƙwadago Sun Sa Zare Da Gwamnoni

by Tayo Adelaja
October 19, 2017
in MANYAN LABARAI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

… Za Su Tsayar Da Jihohi Cak!

Daga Sulaiman Bala Idris

Ƙungiyar ‘yan ƙwadago ta tarayyar Nijeriya ‘NLC’ tare da haɗ in gwiwar ta ƙungiyar ‘yan ƙasuwa ta Nijeriya ‘TUC’ sun  yi shelar cewa za su fara wata gagarumar zanga-zanga a jihohin da suka ƙi yin amfani da tallafin gwamnatin tarayya wurin biyan albashin ma’aikatansu.

’Yan ƙ wadagon sun buƙ aci Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari da ya dakata bayar da duk wani tallafi da yake ba gwamnonin har sai sun yi mishi gamsasshen bayanin yadda suka tafiyar da tallafin da aka basu a baya.

Shugaban Ƙungiyar ‘Yan Ƙwadago ta Ƙasa, Kwamared Ayuba Wabba, wanda ya tattauna da Jaridar LEADERSHIP A Yau ta wayar tarho, ya bayyana cewa furucin da shugaban ƙ asa Muhammadu Buhari yayi, ya nuna ƙ arara cewa shugaban ya san darajar ma’aikata, kuma yana jin zafin abin da ake yi musu.

Ya ce: “Mun gano cewa waɗannan gwamnonin sun je ne wurin Shugaban Ƙasan domin su nemi ƙ arin kuɗ aɗ en tallafi. Wannan kuma ya isa zama ishara a fahimci cewa ba wai kawai batun sakar musu kuɗ aɗ e bane. Dole ana buƙ atar su yi bayanin yadda suke tafiyar da su.

“Kamar misali, gwamnatin jihar Jigawa ba ta samu wannan tallafi ba, amma kuma babu wani ma’aikaci da ke bin gwamnatin jihar bashi. Amma kalli jihar Bayelsa, duk da irin kuɗ aɗ en tallafin da ta amsa, basussukan ma’aikata ne jibge akan gwamnatin jihar.” Inji shi.

Ya ce, ma’aikata za ta shirya tsaf domin tabbatar da cewa sun tsayar da dukkan jihohin da ke binsu bashi cak!

Shi ma a nasa ɓangaren, Shugaban Ƙungiyar ‘Yan Kasuwa Bala Kaigama ya ce ƙ ungiyoyin biyu; na NLC da TLC sun rubutawa shugaban Ƙ asa Buhari wata wasiƙ a inda suka buƙ aci da kada ya sake sakarwa gwamnonin da ke riƙ e da albashin ma’aikata kuɗ in tallafi. Sannan kuma ƙ ungiyoyin za su yi iya yinsu wurin ganin sun tursasa wa waɗ annan gwamnonin biyan albashin ma’aikata a jihohinsu.

SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamna El-Rufai Ya Rusa Hukumar Gudanarwa Ta Gidan Ruwa

Next Post

Gwamnatin Jigawa Ta Ƙaddamar da Karɓar Akuyoyi Daga Waɗanda Suka Amshi Bashi

RelatedPosts

Allurar Rigakafin

An Fara Yin Allurar Riga-kafin Korona a Nijeriya

by Muhammad
19 hours ago
0

Yau Ake Sa Ran Buhari Da Osinbajo Za Su Karbi...

'Yan Adaidaita

An Sasanta Yajin Aikin ’Yan Adaidaita Bayan… Motocin ‘Kano Line’  Sun Koma Jigilar Jakara-Kasuwa

by Muhammad
2 weeks ago
0

Babu Hanunmu A Ciki Wannan Yaji – Shugaban ’Yan Adaidaita...

Adaidaita

Yajin Aikin Adaidaita: Acaba Ta Dawo A Kano

by Muhammad
2 weeks ago
0

Ya Jefa Jama’a Cikin Tsaka Mai Wuya Yadda Aka Koma...

Next Post

Gwamnatin Jigawa Ta Ƙaddamar da Karɓar Akuyoyi Daga Waɗanda Suka Amshi Bashi

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version