Abba Ibrahim Wada">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Rashin Kudi Yana Neman Saka Real Madrid Hakura Da Mbappe

by Abba Ibrahim Wada
January 28, 2021
in WASANNI
1 min read

France's forward Kylian Mbappe smiles during a training session at the Stade de France stadium in Saint-Denis, north of Paris, on June 12, 2017 on the eve of the friendly football match against England. / AFP PHOTO / FRANCK FIFE (Photo credit should read FRANCK FIFE/AFP/Getty Images)

WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

kungiyar kwallon kafa ta Paris Saint German ta soma tuntubar dan wasanta Kylian Mbappe a kan bukatar sabunta yarjejeniyarsu dake shirin karewa a shekara ta 2022 duk da cewa har yanzu babu wata Magana mai kwari da aka tattauna.

A baya bayan nan ne dai Mbappe ya bayyana cewa har yanzu bai yanke shawarar ci gaba da zama a PSG ba, ko kuma ya sauya sheka zuwa wata kungiyar, wadda ake kyautata zaton ba za ta wuce Real Madrid ba.
Sai dai a bangaren Real Madrid da ta jima tana bibiyar bajintar dan wasan, zai yi wahala ta iya kulla yarjejeniya da shi a nan kusa, la’akari da kalubale har kashi biyu dake gabanta wanda tana bukatar maganace su.
kalubale na farko dai shi ne raguwar kudaden shigar da take samu saboda annobar Korona, sai kuma bashin yuro miliyan 570 da ta karba domin sake fasalin filin wasanta na Santiago Bernabeu, wanda za ta fara biya a farkon shekarar 2022, kuma kawo yanzu yuro miliyan 100 ya zo hannun kungiyar, yayin da ragowar kuma sai watan Yunin shekarar ta 2022.
Kawo yanzu dai Mbappe na karbar albashin yuro miliyan 21 ne duk shekara a PSG wanda ake ganin a halin da ake ciki babu wani dan wasa da yake karbar albashin da dan wasan yake karba tun bayan da kungiyar ta bayar da aron dan wasa Gareth Bale

SendShareTweetShare
Previous Post

Rashawa: Ibrahim Magu Ya Ci Banza Kenan?

Next Post

Laporta Ya Zargi PSG Da Jefa Barcelona Rudani

RelatedPosts

Guardiola

Yanzu Manchester United Ce Kawai Nake Son Karyawa Wuya – Guardiola

by Abba Ibrahim Wada
11 hours ago
0

Kociyan kungiyar kwallon kafa ta Manchester City, Pep Guardiola, ya...

Carlo Ancelotti

Ina Fatan Zuwa Kofin Zakarun Turai A Everton – Carlo Ancelotti

by Abba Ibrahim Wada
11 hours ago
0

Mai horar da ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Eberton...

Cavani

Na Dawo Da Karfina – Cavani

by Abba Ibrahim Wada
11 hours ago
0

Dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta Manchester United,...

Next Post
Laporta Ya Zargi PSG Da Jefa Barcelona Rudani

Laporta Ya Zargi PSG Da Jefa Barcelona Rudani

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version