Sulaiman Ibrahim">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Rashin Tsaro: An Kusa Kawo Jiragen Yaki Na ‘Tucano’ Nijeriya, Inji Rundunar Sojin Sama

by Sulaiman Ibrahim
November 30, 2020
in LABARAI
1 min read
Rundunar Sojin Sama
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Rundunar Sojin saman Nijeriya (NAF) ta yi fatali da rahotanni a wasu sassan kafafen yada labarai cewa yarjejeniyar kwangilar da aka kulla tsakanin Gwamnatin Nijeriya da Amurka (USA) don samar da jirgin sama 12 A-29 Super Tucano na cikin hadari saboda “Mummunan titin jirgin sama” dake 407 Air Combat Training Group (407 ACTG), Kainji.

Daraktan hulda da jama’a da bayanai na NAF, Air Commodore Ibikunle Daramola, a cikin wata sanarwa da aka gabatar ga manema labarai a Abuja a ranar Litinin, ya ce Mataimakin Shugaban kwamitin Majalisar Dattawa kan Sojan Sama, Sanata Mike Nnachi, yayin da yake yi wa kwamitin da ke kula da kasafin kudi na Majalisar Dattawa bayani game da kudaden da rundunar ke bukata acikin kasafin kudin na 2021, bayanan kudin jirgin ya fito filii.

samndaads

Idan za a iya tunawa, Kwamitin Majalisar Dattawa kan Sojan Sama ya fada a makon jiya cewa Nijeriya na fuskantar barazanar rasa dala miliyan 493 da aka biya Amurka don sayen jiragen yakin Super Tucano, saboda hanyar jirgin saman kasar bashi da ingancin da zai dauki jiragen yakin.

Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa gwamnatin tarayya ta sanya kudi a $ 493m a shekarar 2018 ga wani kamfanin kasar Amurka domin siyan jiragen domin shawo kan tayar da kayar baya da sauran matsalolin tsaro da kasar ke fuskanta.

SendShareTweetShare
Previous Post

Babu Sauran Jin Dadi A Harkar Kwallon Kafa – Guardiola

Next Post

Yawan Kayayyakin Da Aka Yi Jigilarsu A Kasar Sin A Bana Ya Zarce Biliyan 70

RelatedPosts

Hutun Kirsimeti

Gobarar Sakkwato: Gwamnatin Tarayya Ta Jajantawa Tambuwal

by Sulaiman Ibrahim
10 hours ago
0

Daga, Sharfaddeen Sidi Umar, Kakkarfar tawagar Gwamnatin Tarayya ta jajantawa...

An Sace Jami’ar Yaɗa Labarun NIS Reshen Jihar Edo

An Sace Jami’ar Yaɗa Labarun NIS Reshen Jihar Edo

by Sulaiman Ibrahim
13 hours ago
0

Masu garkuwa sun yi awon gaba da jami'a mai magana...

Tsaro: Wasu Gwamnonin Nijeriya Na Ganawa Da Shugabannin Fulani Makiyaya

Tsaro: Wasu Gwamnonin Nijeriya Na Ganawa Da Shugabannin Fulani Makiyaya

by Sulaiman Ibrahim
13 hours ago
0

Yau gwamnonin yammacin Nijeriya ke gudanar da wani taro da...

Next Post
Yawan Kayayyakin Da Aka Yi Jigilarsu A Kasar Sin A Bana Ya Zarce Biliyan 70

Yawan Kayayyakin Da Aka Yi Jigilarsu A Kasar Sin A Bana Ya Zarce Biliyan 70

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version