Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home LABARAI

Rayukan mutane 7,000 Ne Suka Salwanta A Rikice-Rikicen Jihar Filato

by Tayo Adelaja
September 27, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Lawal Umar Tilde Jos

Rayukan mutane dubu bakai ne aka kiyasta sun salwanta a jerin rikice-rikicen da aka yi a jihar Filato cikin shekaru goma da suka gabata. Wannan bayanin na kunshe ne a  cikin jawabin da Daraktan Cibiyar inganta zaman lafiya na jihar {Plateau State Peace Building Agency}, Joseph Lengmang, a lolkacin da yake bude taron da Majalisar Kiristoci na Nijeriya, na shekarar 2017. da ta gudanar a Jos fadar gwamnatin jihar a makon da ya gabata, ya ce, ban da duban mutanen da aka raba su da muhallinsu, da lalata dukiyoyin gwamnati da na al’umma na biliyoyin Naira, ya ce, ya nuna har yanzun nan akwai zullumi da fargaba a zukatun wadanda rikicin ya shafa kai tsaye da wadanda akayi rikicin a gabansu, da wandanda ’yan ta adda suka yi ta kai masu hare- hare, a jihar.

Daraktan wanda ya nuna jin takaicinsa bisa ganin a daidai da jihar take shagulgulan murnar samun ingantaccen zaman lafiya na tsawon shekaru biyu, sai kuma kwatsam aka sake samun wadansu jerin tashe-tashen hankula a cikin jihar a ’yan kwanakinnnan da suka gabata kuma ya bukaci al’ummar jihaar da su hada kansu domin surika gudanar da tarurrukan tattaunawa a tsakaninsu ya ce, hakan shi ne mafi dacewa wajen samun hanyar tabbatar da zaman lafiya mai dorewa a jihar da kasa baki daya.

SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamnatin Almakura Ta Dauke Wa Nakasassu Dawainiyar Karatu

Next Post

Dubun Dillalin Wiwi Da Kwaya Ta Cika A Bauchi

RelatedPosts

Tallafin Gwamnatin Kaduna

Rikita-rikitar Korar Ma’aikata a Kaduna: Ba A Zabe Ni Don Biyan Albashi Ba – el-Rufai

by Sulaiman Ibrahim
3 hours ago
0

Daga Ibrahim Ibrahim Da Shehu Yahaya, Kaduna. …Ba Da Jimawa...

Gbajabiamila

Gbajabiamila Ya Zargi Jihohi Kan Tabbatar Da ‘Yancin Kananan Hukumomi

by Sulaiman Ibrahim
3 hours ago
0

Daga Mahdi M. Muhammad, Abuja Shugaban majalisar wakilai, Honarabul Femi...

Ramadan: Sarkin Karaye Ya Yi Kiran Tausaya Wa Talaka 

Ramadan: Sarkin Karaye Ya Yi Kiran Tausaya Wa Talaka 

by Sulaiman Ibrahim
5 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Kano   Mai Martaba Sarkin karaye...

Next Post

Dubun Dillalin Wiwi Da Kwaya Ta Cika A Bauchi

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version