RCEP Ta Samar Da Abin Koyi Ga Hadin Gwiwar Tattalin Arzikin Shiyya Shiyya
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

RCEP Ta Samar Da Abin Koyi Ga Hadin Gwiwar Tattalin Arzikin Shiyya Shiyya

byCMG Hausa
3 years ago
RCEP

Jiya Lahadi 1 ga wata cika shekara daya ne da yarjejeniyar huldar abokantaka ta hadin gwiwar tattalin arzikin shiyya shiyya daga duk fannoni wato RCEP ta fara aiki a hukumance, an lura cewa, yarjejeniyar RCEP ta samar da damammakin cinikayya ga kamfanoni da dama. 

A tashar ruwar teku ta birnin Tianjin, wani ma’aikacin kamfanin samar da kayayyakin dake shafar man fetur ya bayyana cewa, “Kayayyakinmu suna kara samun karbuwa a kasar Japan!”. An ga kayayyakin kamfanin sun tashi daga birnin Inchon na kasar Koriya ta kudu domin zuwa birnin Tianjin na kasar Sin, daga baya an jigilar su zuwa kasar Japan ba tare da biyan harajin kwastam ba, wannan ne damar habaka cinikayya da kamfanonin da abin ya shafa suka samu tun bayan da aka fara aiwatar da yarjejeniyar RCEP.

  • Dangantakar Sin Da Afrika Ta Kai Wani Mataki Da Babu Wanda Zai Iya Lalatawa

Kungiyar ASEAN ta ba da shawarar daddale yarjejeniyar RCEP ne wadda ke kumshe da kasashen mambobin kungiyar guba goma da kasar Sin da Japan da Koriya ta kudu da kuma New Zealand. RCEP, yarjejeniyar cinikayya maras shinge ne da ta shafi al’ummar kasashe da tattalin arziki da cinikayya mafiya yawa.

A cikin wannan shekarar da ta gabata wato tun bayan da ta fara aiki daga farkon bara, tana aiki ne a kasashe 13 daga cikin 15 wadanda suka daddale yarjejeniyar.

A halin yanzu, tattalin arzikin duniya ya gamu da matsala, don haka ana mayar da yarjejeniyar a matsayin “haske a cikin hazo” wanda zai taimakawa ci gaban tattalin arzikin duniya. Kasar Sin ta shiga yarjejeniyar, lamarin da ya nuna aniyyarta ta kara bude kofa ga ketare.

A nasa bangaren, shigar kasar Sin cikin yarjejeniyar tana da muhimmanci matuka, dalilin haka shi ne tattalin arzikin kasar Sin ya kai kaso kusan 60 bisa dari dake cikin yarjejeniyar, kuma kasar Sin tana samar da sabbin damammaki ga duk duniya bisa sabon ci gabanta. (Mai fassarawa: Jamila daga CMG Hausa)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa
Daga Birnin Sin

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

October 8, 2025
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Next Post
Bangaren Masana’antun Kera Kayayyaki Na Kasar Sin Yana Samun Ci Gaba Sosai

Bangaren Masana'antun Kera Kayayyaki Na Kasar Sin Yana Samun Ci Gaba Sosai

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025
Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

October 8, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

October 8, 2025
ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025
Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025
A Kama Wani Likitan Bogi A Neja

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 153, Sun Ƙwato Miyagun Ƙwayoyi A Jihar Jigawa

October 8, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version