Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Real Madrid Tana Cikin Tsaka Mai Wuya

by Tayo Adelaja
October 31, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Real Madrid, wadda kuma itace take riƙe da kofin La Liga na ƙasar Spaniya, Real Madrid ta yi rashin nasara a karon farko a hannun a Girona da ci 2-1 a wasan mako na 10 da suka kara a ranar Lahadi.

Real Madrid ce ta fara cin ƙwallo ta hannun Isco a minti na 12 da fara wasan, kuma haka aka je hutun rabin lokaci tana kan gaba da ƙwallo daya.

samndaads

Bayan da aka dawo ne Girona ta farke ƙwallo ta hannun Cristhian Stuani daga baya kuma Portu ya ƙara ƙwallo ta biyu.

Wannan ne karo na biyu da aka ci Real Madrid a La Liga, bayan da ta yi rashin nasara da ci daya mai ban haushi a hannun Real Betis a Barnebeu a ranar 20 ga watan Satumbar daya gabata

Real Madrid ɗin dai tana fama da masu zura ƙwallo a raga sakamakon rashin zura ƙwallaye da yan wasa Ronaldo da Benzema suke fama dashi.

Real Madrid dai za ta fafata wasanta nag aba a gasar zakarun turai da ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Tottenham ta ƙasar ingila a ranar Laraba a filin wasa na Wembley dake birnin landan.

SendShareTweetShare
Previous Post

Sakamakon Wasan Dambe Na Wannan Makon

Next Post

Na Ba ’Yan Adawa Kunya

RelatedPosts

Ko Kun San Rayuwar Tiger Woods A Wasan Golf?

Ko Kun San Rayuwar Tiger Woods A Wasan Golf?

by Sulaiman Ibrahim
4 days ago
0

Daga Abba Ibrahim Wada Dan wasa Tiger Woods dai na...

Ban Yi Da-na-sanin Barin Barcelona Ba – Suares

Ban Yi Da-na-sanin Barin Barcelona Ba – Suares

by Sulaiman Ibrahim
4 days ago
0

Daga Abba Ibrahim Wada Tsohon dan wasan gaba na kungiyar...

Man City Ta Kama Hanyar Wasan Kusa Da Karshe A Kofin Zakarun Turai

Man City Ta Kama Hanyar Wasan Kusa Da Karshe A Kofin Zakarun Turai

by Sulaiman Ibrahim
4 days ago
0

Daga Abba Ibrahim Wada Dan wasan tsakiyar kungiyar kwallon kafa...

Next Post

Na Ba ’Yan Adawa Kunya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version