Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

Rigakafin Cutar Korona Yana Da Mahimmanci Ga Al’ummar Nijeriya, In Ji Ejidike

by Muhammad
January 9, 2021
in RAHOTANNI
1 min read
Rigakafin
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Zubairu M Lawal,

Babban mai ba da shawara a ofishin Majalisar Dinkin Duniya da ke Nijeriya mista Martin Ejidike,  ya bayyana haka.

samndaads

Ya bayyana mahimmanci yin aluran Rigakafin annobar cutar Korona saboda Rigakafin yafi mahimmanci kan cewa sai mutum ya kamu da cutar sannan ya bukaci magani.

Kiyaye Dokokin yaduwar cutar yana da mahimmanci saboda zaiyi ta siri a cikin al’umma.

Duk Wanda yake dauke da cutar Korona bairus idan yana amfani da takunkumin rufe fuska da hanci da baki koda yayi atishawa ko tari ba zai yi tasiri akan wanda yake nesa da shi ba.

Saboda akwai kariya daga wannan takunkumin da yake sanye da ita. Wanke hannaye yana rage karfin cutar ga wanda yake dauke da ita koda ya rungume mutum saboda yana wanke hannaye kuma akwai man sinadari na kariya a jikin sa.

Amma mafi alheri bada tazara da rashin shan hannaye yafi komai mahimmanci daga cikin Dokokin kariyer yaduwar annobar cutar.

Yin aluran Rigakafin zai taimaki al’umman kasa wajen yakar yaduwar cutar a fadin kasa cikin al’umma.

Cibiyar yada labarai na ofishin Majalisar Dinkin Duniya dake Nijeriya ta dukufa wajen kara wayar da kan al’umma game da mahimmanci yin aluran Rigakafin.

Mista  Martin Ejidike ya ce idan kashi 70 cikij 100 zasu yi aluran Rigakafin kariyar annobar cutar Korona bairus to za a samu dauki daga yaduwar cutar a Nijeriya.

SendShareTweetShare
Previous Post

‘Yan Bindiga Sun Kashe Wata Uwar Biyu A Imo

Next Post

Gwamnatin Jihar Zamfara Za Ta Gina Cibiyoyin Gyara Hali

RelatedPosts

Ta’aziyar Rasuwar Sam Nda Isaiah

Sam Nda-Isaiah Ya Rasu Lokacin Da Ake Tsananin Bukatar Gudunmawarsa – Jami’ar Jos

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Shugabannin jami’ar Jos sun bayyana rashin jin dadinsu dangane da...

Kasuwar Mile 12

Kwamitin Da Shugaban Kasuwar Mile 12 Ya Nada Na Cigaba Da Jajanta Wa Manoman Arewacin Nijeriya

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Sabon kwamitin da Babban Shugaban kasuwar mile 12 Intanashinal market...

Sojoji Sun Farmaki Mahakar Ma’adanai A Zamfara, Sun Cafke ‘Yan Bindiga 150

Ranar Mazan Jiya: Babu Wani Abin Murna Ga Tabarabrewar Tsaro – Dattawa Ga Buhari

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Dattawan Nijeriya a karkashin inuwar gamayyar kungiyar wato (COPANE), sun...

Next Post
Cibiyoyin

Gwamnatin Jihar Zamfara Za Ta Gina Cibiyoyin Gyara Hali

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version