Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home Uncategorized

Rigakafin Korona: Sarkin Musulmi Ya Nemi Gwamnati Ta Wayar Da ’Yan Nijeriya

by Muhammad
February 8, 2021
in Uncategorized
2 min read
Sarkin Musulmi
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Sarkin Musulmi Sa’ad Abubakar III ya yi kira da gwamnatin da ta fadad kamfen na wayar da kan mutane game da allurar rigakafin cutar korona da za a shigo da su a watan Fabrairu.

Sa’ad ya bayyana cewar yin haka zai taimaka wajen kawar da rudanin da rashin yarda a tsakanin mutane wanda shine yanzu ya kasance abinda ya zama ruwan dare game duniya a Nijeriya.

samndaads

Sarkin ya bayyana haka n ne a taron wayar da kan malamai da limaman kasar nan game da shi maganin rigakafin Korona da hukumar kula da cibiyoyin kiwon lafiya a matakin farko na kasa NPHCDA ta shirya ranar Laraba.

Sultan ya kara da cewa lallai fa yana kira da gwamnati ta maida hankalinta wajen wayar da kan mutane domin a gujewa shi rudanin da ake yadawa cewa wai maganin an kirkiro shi ne domin a kashe ko kuma rage yawan mutanen nahiyar Afirka.

“Yin allurar rigakafin korona kyauta ne amma amincewa da yin allurar ya rage ga su al’ummar kasa.

Yayin da cutar ke ci gaba da yaduwa a kasashen duniya na kokawar samun maganin rigakafin cutar domin samar wa mutanen su kariya.

Duk da haka kasashen duniya na kokarin wayar da kan mutanen su domin amincewa da ayi allurar rigakafin.

Ministan lafiya Osagie Ehanire ya ce Nijeriya za ta karbi kwalaben maganin rigakafin guda 100,000 a watan Faburairu.

Bayan haka ministan ya kuma ce kamfanin Gabi ya ba Nijeriya gudunmawar kwalaben maganin guda miliyan 42.

Ya ce duk waannan maganin zai isa a yi wa kashi 20 ne rigakafin cutar a kasar nan.

Ehanire ya ce gwamnati ta ware kudade ne domin sayo miliyan 10 na kwalaben maganin rigakafin.

 

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Kungiyar NESG Ta Kwatanta Rufe Iyakokin Nijeriya A Matsayin Matakin Da Bai Dace Ba

Next Post

CBN Ya Gargadi Cibiyoyin Kudade Kan Kasuwancin Kudade Ta Intanet

RelatedPosts

Asibiti

Sanata Ya Raba Kayan Asibiti Na Milliyoyin Naira A Kebbi Ta Arewa

by Muhammad
4 days ago
0

Daga Jamil Gulma Birnin, A cikin shirin sa na inganta...

Mukabalar

Mukabalar Malamai: Ina Son Gwamnan Kano Ya Fara Ba Ni Damar Ganawa – Sheikh Kasiyuni

by Muhammad
4 days ago
0

Daga Mustapha Ibrahim, “Ganin yadda Gwamnan Jihar Kano, Dr. Abdullahi...

Billiri

Yadda Rikicin Billiri Kan Zaben Sabon Sarki Ya Ta’azzara

by Muhammad
5 days ago
0

Gwamnan Gombe Ya Ziyarci Garin Don Duba Asarar Da Aka...

Next Post
Kudade

CBN Ya Gargadi Cibiyoyin Kudade Kan Kasuwancin Kudade Ta Intanet

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version