Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Rikici Ya Barke Tsakanin Magoya Bayan Buhari Da Masu Zanga-Zanga A Abuja

by Tayo Adelaja
August 15, 2017
in LABARAI, MANYAN LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

A yau Talata da misalin karfe 10 na safe ne ‘yan sanda suka rufe kasuwar Wuse dake babban birnin tarayya Abuja, sakamakon wata hatsaniya da ta barke tsakanin magoya bayan shugaba Buhari da masu zanga-zangar Buhari ya sauka karkashin jagorancin mawaki CharlyBoy.

Hatsaniyar ta fara ne yayin da masu zanga-zangar suka fara rera take suna neman shugaba Buhari ya dawo ko ya sauka daga mulkin kasar, sai magoya bayan Buhari da suke kasuwar suka fito suna kalubalantar masu zanga-zangar suna cewa ‘karya kuke’ bazai sauka ba.

samndaads

Hakan ya jawo rikici tsakanin masu zanga-zangar, jami’an ‘yan sanda masu kwantar da tarzoma sun tarwatsa duk magoya bayan biyu da ruwan zafi daga bisani suka sallame kowa domin rufe kasuwar ta Wuse.

SendShareTweetShare
Previous Post

Sojoji Sun Kaddamar Da Sabbin Dabarun Yakar Boko Haram

Next Post

Matatar KRPC Ta Kaduna Ta Yi Sabon Shugaba

RelatedPosts

NIS Da NAPTIP Sun Sake Shan Damarar Yaki Da Safarar Dan Adam

NIS Da NAPTIP Sun Sake Shan Damarar Yaki Da Safarar Dan Adam

by Yahuzajere
2 hours ago
0

Hukumar Kula da Shige da Fice ta Kasa (NIS) da...

Sabuwar Cuta Ta Kashe Mutum Hudu A Sokoto

Sabuwar Cuta Ta Kashe Mutum Hudu A Sokoto

by Sulaiman Ibrahim
8 hours ago
0

Gwamna jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal Ya sanar da Mutuwar...

Shugabannin Tsaro

Me Saukar Shugabannin Tsaron Nijeriya Ke Nufi?

by Muhammad
16 hours ago
0

Sauka Suka Yi Don Kashin Kansu – Fadar Shugaban Kasa...

Next Post

Matatar KRPC Ta Kaduna Ta Yi Sabon Shugaba

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version