Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home JAKAR MAGORI

Rikicin Hijabi: Kiristoci Sun Rufe Kofofin Shiga Makaranta Bayan Gwamnati Ta Bada Umarnin Budewa

by Muhammad
March 18, 2021
in JAKAR MAGORI
1 min read
An Ci Gaba Da Ta’ziyyar Rasuwar Mahaifin Gwamnan Kwara, AGF Abdul-Razak
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Rabiu Ali Indabawa,

Rikicin hana sanya hijabi a wasu makarantu mallakin kungiyoyin addinin Kirista a Jihar Kwara ya munana da safiyar Laraba yayin da Kiristoci suka nuna rashin amincewarsu da umarnin gwamnati.

A karo na biyu, gwamnatin jihar ta kulle makarantun, domin kwantar da kurar, amma a daren Talata, Kwamishanar Ilimin Jihar, Kemi Adeosun, ta sanar da umarnin bude makarantun.

Majiyarmu tattaro cewa, yayin da dalibai suka koma makaranta da safiyar Laraba, an hana su shiga, saboda malamai Kiristoci da shugabannin makarantar sun fara gudanar da zanga-zanga na nuna rashin amincewa.

An samu labarin cewa rikici ya barke a makarantar Baptist dake Surulere kafin ‘yan asalin garin suka kwantar da kurar. Har yanzu gwamnatin Jihar Kwara ba ta yi jawabi kan lamarin ba.

A daren jiya, gwamnatin ta saki jawabin ba da umurnin bude makarantu.

“Gwamnati ta gamsu cewa dokar da ta kafa na bai wa dalibai Musulmai damar sanya Hijabansu zuwa makaranta zai tabbatar da zaman lafiya da fahimtar juna,” a cewar Kwamishanar Ilimin Kwara, Kemi Adeosun.

SendShareTweetShare
Previous Post

An Azabtar Da Ma’aikacin Gidan Gona Da Garwashi Kan Satar Kwai Hudu

Next Post

Kotu Ta Yanke Masa Hukuncin Shekaru 10 Kan Yi Wa ‘Yar Shekara Biyar Fyade

RelatedPosts

Wiwi

NDLEA Ta Cafke Masu Fataucin Mutane Da Kwayoyi Na Naira Miliyan 564 A Abuja

by Muhammad
5 days ago
0

Babafemi ya ce wanda ake zargin mai shekaru 40 da...

kama

Yadda Danuwana Ya Tilasta Min Aikata Miyagun Laifuka –Wanda Ake Zargi

by Muhammad
5 days ago
0

A ranar Litinin Rundunar yan sandan karkashin jagorancin DCP Abbaa...

An Haifi Wani Yaro Da Azzakari Uku A Irak

An Haifi Wani Yaro Da Azzakari Uku A Irak

by Muhammad
5 days ago
0

Likitoci a Iraki sun bayar da rahoton haihuwar wani jariri...

Next Post
Kotu Ta Yanke Masa Hukuncin Shekaru 10 Kan Yi Wa ‘Yar Shekara Biyar Fyade

Kotu Ta Yanke Masa Hukuncin Shekaru 10 Kan Yi Wa ‘Yar Shekara Biyar Fyade

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version