Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home LABARAI

Rikicin IPOB: Ibo Sun Yabawa Gwamnatin Adamawa

by Tayo Adelaja
September 25, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Muhammad Shafi’u Saleh, Yola

Kungiyar Igbo mazauna jihar Adamawa (Igbo Cultural Association, Adamawa) sun yaba da kokarin da sukace gwamnatin jihar ta yi na tabbatar da zaman lafiya da kare musu dukiyoyi a jihar.Dama dai gwamnatin jihar ta basu tabbacin tsaro da zaman lafiyar ne biyo bayan tashin hankali da hare-hare kan ‘yan Arewa mazauna Kudu maso-gabashin kasar ke kai musu, sakamakon batun raba kasar da ‘yan kungiyar IPOB ke yi.

Da ya ke magana a wani taron manema labarai a Yola sarkin kungiyar Igbo mazauna jihar Cif Fidelis Umeh, ya ce, sun gana da gwamnan jihar Umaru Bindow a lokuta da dama inda gwamnan ya muna musu sauna da basu tabbacin zaman lafiya.Ya ce irin matakan tsaron da gwamnatin jihar ta dauka biyo bayan faruwar abun bakin cikin da ya haifar da rashin hankali a kasar, abun a yaba ne da nuna farinciki.”Zan yi amfani da wannan dama, domin na bayyana gamsuwa da farincikimu ga gwamnatin Umaru Bindow, bisa wannan ci gaba daaka samu.

Ina kara yiwa gwamna godiya bisa tabbacin da ya baiwa Igbo mazauna jihar Adamawa tsaro da zaman lafiy” inji Umeh.Ya ci gaba da cewa: “Mu mutanen Igbo a Adamawa mun gamsu mun kuma yarda cewa Adamawa babu wani abu na shirin auka wa tsirarun kabilu saboda banbanci yare. Shugabannin Igbo mazauna Adamawa muna kira ga daukacin ‘yan’uwanmu a jihar bakidaya da su zauna lafiya su ci gaba da harkokin kasuwancinsu” inji Umeh.

SendShareTweetShare
Previous Post

Dakunan Karatu Na Fuskantar Kalubale

Next Post

Gwamnatin Kano Zata Mika Ma’aikata Guda 22 Ga Hukumar ‘Yan Sanda Domin Bincike

RelatedPosts

Dabbobi

Zamanin Kiwon Dabbobi A Sake Ya Shude – ACF

by Muhammad
4 hours ago
0

Kungiyar Ta Goyi Bayan Matsayin Gwamnonin Arewa Daga Abubakar Abba,...

Garkuwa

Neja Ce Kan Gaba Wajen Fuskantar Matsalar Masu Garkuwa Da Jama’a- Gwamna Bello  

by Muhammad
4 hours ago
0

Daga Muhammad Awwal Umar, Gwamnan Neja, Abubakar Sani Bello ya...

Barista

Barista Ahmad Ghazali Ya Zama Abin Koyi -Mansur Dandago

by Muhammad
4 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Watan Azumi na cikin lokutan da...

Next Post

Gwamnatin Kano Zata Mika Ma’aikata Guda 22 Ga Hukumar ‘Yan Sanda Domin Bincike

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version