Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Rikicin Kabilanci: An Jikkata Mutum Tara Tare Da Kona Gidaje A Anambra

by
12 months ago
in LABARAI
1 min read
Rikicin Kabilanci: An Jikkata Mutum Tara Tare Da Kona Gidaje A Anambra
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga Suleiman Ibrahim

Akalla gidaje uku ne aka bada labarin konewarsu a yau Lahadi a wani rikicin kabilanci tsakanin al’umman Omor da Anaku a karamar hukumar Ayamelum ta jihar Anambra.

Kimanin mutane tara, ciki har da wani tsohon Alkalin Alkalan jihar sun samu raunuka daban daban inda aka ce mutum biyu na cikin mawuyacin hali yayin da gidan tsohon Kwamishinan Sufuri yana daga cikin wadanda suka kone kurmus.

Labarai Masu Nasaba

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

Wani mazaunin garin Omor, wanda ya shaida wa jaridar The Nation, ya ce, “Wasu matasa daga al’ummar Anaku sun kai hari ga tsohon Babban Alkali dake garin Omor kuma har sun ji masa rauni a jiki.

“Wasu matasa daga cikin mutanen mu, cikin fushi, suka afkawa garin na Anaku suka kona gine-gine, ciki har da na tsohon Kwamishina da marigayi Sarkin gargajiya na yankin.”

Da yake tabbatar da faruwar lamarin, mai magana da yawun ‘yan sanda, Tochukwu Ikenga ya ce al’amura sun koma yadda suke cikin lumana tsakanin kabilu Biyun biyo bayan ziyarar da kwamishina Christopher Owolabi da wata tawagar jami’ai suka kai a safiyar yau Lahadi.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Korar Ma’aikata:  Za A Tsunduma Yajin Aiki A Kaduna 

Next Post

Rashin Da’a: Masarautar Bauchi Ta Dakatar Da Wakilin Birni

Labarai Masu Nasaba

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

by
12 hours ago
0

...

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

by
15 hours ago
0

...

Ganduje Ya Umurci Bala Ya Kula Da Ofishin Shugaban Ma’aikata Fadar Gwamnatin Kano

Ganduje Ya Umurci Bala Ya Kula Da Ofishin Shugaban Ma’aikata Fadar Gwamnatin Kano

by
19 hours ago
0

...

Deborah: Matasan Musulmai Ba Su Kona Min Gidana Ba —Bishop Kukah

Deborah: Matasan Musulmai Ba Su Kona Min Gidana Ba —Bishop Kukah

by Abubakar Abba
22 hours ago
0

...

Next Post
Rashin Da’a: Masarautar Bauchi Ta Dakatar Da Wakilin Birni

Rashin Da’a: Masarautar Bauchi Ta Dakatar Da Wakilin Birni

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: