Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Rohingya: Gwamnatin Myanmar Za Ta Takaita Zirga-Zirgar ‘Yan Gudun Hijirar

by Tayo Adelaja
September 18, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Bangladesh ta ce, za ta takaita zirga-zirgar ‘yan gudun hijira na kabilar Rohingya da suke shigo mata, bayan tserewa daga Myanmar.

‘Yan sandan kasar sun ce tilas ne ‘yan gudun hijirar na kabilar Rohingya, su zauna a sansanonin wucin gadin da gwamnati ta basu a maimakon fantsama cikin kasar.

samndaads

Gwamnatin Bangladesh ta kuma sanar da shirinta na gina manyan sansanoni a birnin Cod’s Bazar da za su ishi ‘yan kabilar ta Rohingya sama da 400,000 da suka tsere daga Mynamar, inda kungiyoyin kare hakkin dan’adam suka zargi sojin kasar da kone gidajen ‘yan kabilar mafi akasarinsu Musulmi, da sunan kokarin murkushe mayakan ARSA.

A karshen makon nan dangantaka ta yi tsami tsakanin kasashen biyu, bayanda Bangladesh ta zargi Mynammar ta keta mata iyaka ba bisa ka’ida ba.

SendShareTweetShare
Previous Post

Zaben 2019: Wa Zai Gaji Buhari?

Next Post

Jamus: Markel Ta Rasa Kaso Mai Yawa Daga Magoya Bayanta

RelatedPosts

Amurkawa

Biden Ya Gabatar Da Shirinsa Na Yi Wa Dukkan Amurkawa Rigakafi

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

Zababben shugaban Amurka Joe Biden ya gabatarwa Amurkawa shirinsa na...

Jamhuriyar Afrika

Yawan ‘Yan Jamhuriyar Afrika Ta Tsakiya Da Ke Gudun Hijira Ya Ninka Cikin Mako Daya

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

Majalisar Dinkin Duniya ta ce adadin ‘yan gudun hijirar dake...

Masu Neman Mafaka Sun Fara Tattaki Daga Honduras Zuwa Amurka

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Wani sabon ayarin dubunnan masu neman mafaka a Honduras sun...

Next Post

Jamus: Markel Ta Rasa Kaso Mai Yawa Daga Magoya Bayanta

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version