Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Ronaldo Ya Sake Kafa Tarihin Cin Kwallaye

by Muhammad
January 13, 2021
in WASANNI
1 min read
Kafa Tarihin
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Juventus, Cristiano Ronaldo ya kafa sabon tarihin cin kwallaye ranar Lahadi, inda ya zama dan wasa na farko da ya ci kwallo 15 a kakar wasanni 15 da ta wuce a Ingila da Spain da kuma Italiya.

Kyaftin din na Portugal ya ci kwallo a karawar da Jubentus ta doke kungiyar Sassuola 3-1 a gasar Serie A da suka fafata ranar Lahadi wasan da Jubentus din tasha wahala kafin a tashi daga fafatawar.

samndaads

Ronaldo ya ci kwallaye 15 a kakar wasa ta bana a wasanni 13 da ya buga, kuma kwazon da yake sawa a kowacce shekara kenan tun daga shekarar 2006 zuwa 2007 a lokacin da ya buga wasa a kungiyar kwallon kafa ta  Manchester United da Real Madrid da kuma Jubentus.

Dan wasan ya koma Jubentus ne a shekarar 2018 daga Real Madrid ya kuma lashe kofin Serie A biyu a jere, ya ci kwallo 84 a wasanni 104 da ya yi wa kungiyar kuma kawo yanzu Ronaldo ya ci wa kungiya da tawagar Portugal kwallaye 759 jumullah idan aka hade.

SendShareTweetShare
Previous Post

Yadda Rashin Cin Kwallayen Benzema Ke Kawo Cikas A Real Madrid

Next Post

Zan Cigaba Da Neman Damar Koyar Da ’Yan Wasan Nigeriya – Finidi George

RelatedPosts

United

Manchester United Za Ta Iya Bawa Duniya Mamaki

by Muhammad
19 hours ago
0

Tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Arsenal, Robert Pires,...

Zura Kwallaye

Ronaldo Yana Shirin Zama Wanda Ya Fi Zura Kwallaye A Duniya

by Muhammad
19 hours ago
0

A daren ranar Larabar data gabata dan wasa Cristiano Ronaldo...

Lampard

Ana Dab Da Korar Lampard A Chelsea

by Muhammad
2 days ago
0

Rahotanni daga kasar Ingila sun bayyana cewa shugabannin kungiyar ta...

Next Post
Finidi

Zan Cigaba Da Neman Damar Koyar Da ’Yan Wasan Nigeriya – Finidi George

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version