Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Ronaldo Zai Farfado Da Cin Kwallaye -ZIDANE

by Tayo Adelaja
September 25, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kociyan kungiyar real Madrid, zinedine zidane yace dan wasan gaba na kungiyar, Cristiano Ronaldo, bayajin dadi saboda har yanzu baici kwallo ba cikin wasanni biyu daya bugawa kungiyar sai dai kociyan yace dan wasan zai farfado da cin kwallaye nan bada dadewa ba.

A ranar larabar data gabata ne dan wasan yadawo yiwa Madrid din wasa bayan da aka dakatar dashi wasanni biyar inda yafara da wasan da kungiyarsa tasha kashi har gida a hannun Real Betis a wasan tsakiyar sati da suka buga.

samndaads

Real Madrid dai har yanzu bata samu nasara a gida ba a wasanni uku data buga inda tabuga canjaras a wasanni biyu sannan tayi rashin nasara a wasa daya.

Sai dai zidane din yaci dan wasan baya jin dadi saboda baya cin kwallo, amma kuma zai dawo da karkashinsa sosai domin daman aikinsa shine cin kwallo.

Ronaldo dai yana cikin yan wasa uku da hukumar kwallon kafa ta duniya ta ware domin zama gwarzon dan wasan duniya inda za’a fitar da mutum daya tsakaninsa da Messi da Neymar.

SendShareTweetShare
Previous Post

Manchester United Na Son Dybala

Next Post

Atletico Za Ta Gabatar Da Costa A Gaban ’Yan Kwallo A Wasan Chelsea

RelatedPosts

Alcantara

Alcantara Bai Dace Da Salon Wasan Liverpool Ba –Dietmar Hamann

by Muhammad
14 hours ago
0

Tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Liverpool, Dietmar Hamann,...

Aguiro

Muna Bukatar Aguiro Ya Dawo Wasa – Guardiola

by Muhammad
14 hours ago
0

Kociyan kungiyar kwallon kafa Pep Guardiola ya ce lallai Manchester...

Wenger Ozil

Wenger Ya Jinjina Wa Ozil

by Muhammad
14 hours ago
0

Tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Arsenal, Arsene Wenger,...

Next Post

Atletico Za Ta Gabatar Da Costa A Gaban ’Yan Kwallo A Wasan Chelsea

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version