Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home WASANNI

Ronaldo Zai Farfado Da Cin Kwallaye -ZIDANE

by Tayo Adelaja
September 25, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kociyan kungiyar real Madrid, zinedine zidane yace dan wasan gaba na kungiyar, Cristiano Ronaldo, bayajin dadi saboda har yanzu baici kwallo ba cikin wasanni biyu daya bugawa kungiyar sai dai kociyan yace dan wasan zai farfado da cin kwallaye nan bada dadewa ba.

A ranar larabar data gabata ne dan wasan yadawo yiwa Madrid din wasa bayan da aka dakatar dashi wasanni biyar inda yafara da wasan da kungiyarsa tasha kashi har gida a hannun Real Betis a wasan tsakiyar sati da suka buga.

Real Madrid dai har yanzu bata samu nasara a gida ba a wasanni uku data buga inda tabuga canjaras a wasanni biyu sannan tayi rashin nasara a wasa daya.

Sai dai zidane din yaci dan wasan baya jin dadi saboda baya cin kwallo, amma kuma zai dawo da karkashinsa sosai domin daman aikinsa shine cin kwallo.

A ranar talata ne tawagar yan wasan real Madrid din zasuyi tattaki zuwa kasar jamus domin fafata wasa da kungiyar Borussia Dortmund a wasan zakarun turai.

Ronaldo dai yana cikin yan wasa uku da hukumar kwallon kafa ta duniya ta ware domin zama gwarzon dan wasan duniya inda za’a fitar da mutum daya tsakaninsa da Messi da Neymar.

SendShareTweetShare
Previous Post

Manchester United Na Son Dybala

Next Post

Atletico Za Ta Gabatar Da Costa A Gaban ’Yan Kwallo A Wasan Chelsea

RelatedPosts

Klopp

Muna Cikin Gagarumar Matsala – Klopp

by Muhammad
10 hours ago
0

Kungiyar kwallon kafa ta Liverpool ta je gidan kungiyar kwallon...

Super League

Me Ya Sa Manyan Kungiyoyi Suka Kirkiri European Super League?

by Muhammad
10 hours ago
0

Kungiyoyin Arsenal, Chelsea, Liverpool, Manchester City, Manchester United da Tottenham...

Mourinho

Shin Karshen Mourinho Ya Zo A Kwallon Kafa?

by Muhammad
10 hours ago
0

A ranar Litinin kungiyar kwallon kafa ta Tottenham ta sanar...

Next Post

Atletico Za Ta Gabatar Da Costa A Gaban ’Yan Kwallo A Wasan Chelsea

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version