Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home RAHOTANNI

Rundunar Sojan Saman Nijeriya Na Kashe Naira Miliyan 344,452,630 Don Sayen Man Jiragen Yaki -Operation Lafiya Dole

by Tayo Adelaja
August 22, 2017
in RAHOTANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Muhammad Shafi’u Saleh, Yola

Rundunar sojan  saman Najeriya na kashe sama  da naira miliyan Dari uku da arba’in da hudu  da dubu dari hudu da hamsin da biyu (N344,452,630) wajan kai hari kan sansanonin kungiyar boko haram a yankin arewa maso gabashin kasar.

Shugaban rundunar Operation Lafiya Dole Air Commander Tajujdeen Yusuf ne ya bayyana haka a wani taron manema labarai da rundunar ke gudanar bayan kowane wata uku,  rundunar kan kashe wadannan kudaden wajan kai hare-hare a sansanonin kungiyar boko haram.

Shugaban rundunar samar da zaman lafiya a yankin ya ci gaba da cewa rundunar na kashe naira miliyan 343,700,56 wajan kudin man jirgin yaki lamba  daya, haka kuma rundunar na kashe naira miliyan 1,751,070 wajan samar da man gas domin kula da jiragen.

Haka kuma rundunar ta bayyana matsalar yanayi da cewa shine babban kalubalen da take fuskanta wajan kai hari kan mayakan kungiyar boko haram,yace lamarin na baiwa yan  ta’addan boko haram daman sulalewa da kaucewa hare-haren rundunar akan wuraren da dama ta tsara zatakai harin.

Da yake magana game nasarorin da rundunar ta samu cikin watanni uku kuwa Air Commode Tajujdeen Yusuf, yace rundunar ta samar da tallafin jinkai da jinyar kyauta ga ‘yan gudun hijira 201, da wasu marasa 133  lafiya da’aka yiwa aiki, yace akwai kuma wasu 68 da’aka yiwa aiki akan wasu cututtuka daban daban.

Ya ce akwai mata 40 daga sansanonin ‘yan gudun hijira daban daban da’aka yiwa aikin cutar kansa, tace ta kuma kwashe yan matan chibok 82 daga Banki zuwa Maiduguri kafin a tafi dasu fadar  shugaban kasa  da ke Abuja.

Haka kuma rundunar ta tabbatarwa ‘yan Najeriya da alumman yankin arewa  maso gabas  samun tabbataccen zaman lafiya a yankin.

SendShareTweetShare
Previous Post

Ganawar Shugaba Buhari Da Hafsoshin Tsaro Na Kasa

Next Post

Hukumar JAMB Ta  Dawo Da Jarabawar Post-Utme

RelatedPosts

‘Goyon Bayan Da Al’ummar Fagge Suka Bamu Da Shawarar Jagororinmu Ya Sa Muka Sami Nasara’

‘Goyon Bayan Da Al’ummar Fagge Suka Bamu Da Shawarar Jagororinmu Ya Sa Muka Sami Nasara’

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Daga Ibrahim Muhammad Kano. Sakataren mulki na karamar hukumar Fagge...

Na Sadaukar Da Albashina Ga Marayu – Ekene   

Na Sadaukar Da Albashina Ga Marayu – Ekene  

by Muhammad
3 days ago
0

Daga Abubakar Abba, dan takarar Kujerar shugaban karamar hukumar Chikun...

NAF

Martani: Babu Ragowar Jirginmu Da Ya Bace A Bama – NAF

by Muhammad
4 days ago
0

Daga Mahdi M. Muhammad, An ja hankalin rundunar sojin saman...

Next Post

Hukumar JAMB Ta  Dawo Da Jarabawar Post-Utme

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version